Wednesday 12 April 2017

'Yar Fulani

[4/9, 4:49 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
10:29 Am.sat,14 Nov 2015.

πŸ„πŸ„πŸ„πŸ„πŸ„πŸͺ?πŸ«πŸ„πŸ„

πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
πŸ’«πŸ“'yar Fulani.part 1 Na
 Aysha Ali garkuwa.
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

```Gargardi a kiyaye juya min wannan lbrin ta ko wacce siga Dan lbrina k'irk'ira ne banyi Dan wasuba
Duk Wanda ko wacce ta juya min koda harafi daya ne ba tare da izinina ba Allah ya isa```

Motoci kusan guda10 ne suke kan titin  sunata tsallah gudu 3nagaban fadawa ne sai Na 4 shikuma mai martaba ne aciki sai mai binsa shikuma waziri ne da mu karrabensa guda 2 masu bin nasu waziri shima fadawane aciki sai motarsu yarima Na baya kuma shima Na dogaraine tafiya ce mai nisan gaske sukayi sunfito daga iyakar Cardi inda mai martaba yaje yawon rangadi dan magance matsalar dake tsakanin makiyaya da manoma yerimi dayake bayan mota azaune ya lumshe idonsa yana shakar iskar da take ratsa wurin gaba daya ga pamshi furanni da yake keta hancin duk wani Dan Adam dayake wuri bishi yoyine kala kala awurin yana cikin jin nishadinsa yaji direban nasa yayi wani irin wawan birki cikin sauri ya bude idonsa ya mati lfy kuwa cikin girmamawa yace oga dabbobine aka hanyar gaba daya ahankali ya daga idanunsa ya kalli kan hanyar ya kara bude idon da kyau yaga dai abinda yake ganin da gaskene ko ko idonsane yake mai gixo dabbobine bila adadin suna fitowa ta kudu suna yin arewa apallah zasu kai su 1000 ga shanu d rakuma ga dokuna tumaki abin ba iyaka .yace to yenxu mati tsayuwa zamu har sugama wucewa? Mati yace to oga sunfa cika hayyar gaba daya babu ta inda xamu Tasha mu wuce.ya Amman dai kasan so nake in samu jam in sallar manpariba a gida ko? Ku kaga mai martaba zaita jiranmu agaba.to waima ya akayi kabari suka tseremana su yasukayi suka wuce. Mati yace kayi hakuri oga wlh dabbobine sukayi mana shigar sauri.cikin tsawa yace mati maza ja mota mutafi yace oga tayaya aharzupe yace koma tayaya nidai kaja mutafi insamu inyi sallah agida imayaso kataka su insunji wuya zasu bamu hanyar ya iska marasa hankali suxo su zubawa mutane dabbobi akan titi saikace dama titin don su akayishi kaja mutafiko.jikake fas fas yanata bugesu wasu Na faduwa wasu kuma sukayi baya wasu sukayi gaba gaba daya suka hargitsa wurin da kokekensu.mati yaja birki saida kan yarima yayi gaba yayi baya yabugi jikin kujera aharxupe cikin masifa yafara yiwa mati bala.I ohoo yaukam kasheni xakayi kenan xaka karyamin wuya abanza.mati yace oga wata yarin yacefa akan titin.yace to kurmace ita ko makauniyace tana ganin abin dazai kasheta kuma tana tsaye mati yace itace mai dabbibin Dan naganta da kayan fulani. To kaje kacemata tabamu hanya muwuce.bai karisa rufe bakinsaba kawai yaji kas ta radawa glass din motar sandan hannunta gaba daya glass din ya tarwatse ajikinsu tunda suke maganar Nazir yana jinsu Amman bayai samusu bakiba don yasan halin Hassan yanzu zai haushi da fada ya huce akansa abanxa.sai yanxu day aga yarinyar ta fasa musu glass dinmota dama ta gefen dayake take tsaye ahankali cikin nitsuwa yafara bata hakuri yace baiwar Allah kiyi hakuri birkine yadan so ya tsinkemana don Allah kiyi hakuri kuma kigaya min nawane kudin asarar damukayi muku sai in biyako yafada yana mai kaskantar da kai.cikin gurbataciyar hausarta irin ta Fulani tace bana son reinin wayo karku maidamu dabbobi man dan iskanci kuna gani kunayiwa mutane asara Dan rashin imani kuna taka dabbobi kunaji sunata kakkaryewa masu matuwa suna ta mutuwa Amman ko ajikinku daye baku da imani kuma kun dau kemu kamar ma haukata ko?.cikin tsawa dajin haushi hassan yace to dama kumenene ba gondama mahaukataba ansan sunada larurar haukaba kufa bakuda babanci da dabbobinku kai wani lkacinma dabbobin sunfiku hankali kallekifa me marabarki da tafiya tsirara wai adole kinyi kwalliya jahilan banxa jahilan wofi wadanda basuda wani amfani adoron kasa in banda tada zaune tsaye ba abinda kuka iya kauyawan banxa.
Cikin tsiwa itama race badai niba yace tsaiwa inba keba ta murguda ba ta harareshi tace  sai kai aijahili shine maikisan kai yace ke kinsan koni waye kuwa kike gayamin Baker magana ta sake cillamai harara tace koma dai kai wayene nidai wlh ba tsoronka zanjiba.cikin hamzari yakama murfin nota xai bude Nazir yayi saurin rikeshi yace haba yarima ai wannan ba girmanka bane fada da mace kumama bororiya ai den kazubda class dinka ka shareta mutafi kagafa har anfara kiran sallah hassan yace kaji shegiyar yarinya nitake gayawa bakaken maganganu.
Da sauri wanidan saurayi ya iso gunsuya kama hannun yarinyar  yanacewa bimbi mutafi gida maiyasa bakye jin maganar Bappa kinada rashin hakuri. yace don Allah malam kuyi hakuri kutafi.nazir yace to asarar damuka yimukufa? yaron yace Bappa yahanamu karbar abun biya kuje kawai mun yafe. Nazir yace mungode Allah ya kare gaba yaron yace ameen itakuma tace nidai ban yafeba suka juya suka tafi.
Suma mati yatada mota suka tafi hassan dai sai huci yaba ba.abarshi ya maketa ba nazir yace haba yarima saikace Kayi yaki da makiyanka wannan huci haka.
Cikin matsifa yace ehh  ai yakinne wlh nanda wata 3 duk wani bororo xai bar jihar Gombe sai dai sunemi inda xasu shiga da dabbobinsu ma haukata kawai kagafa dama matsifarsuce tasamu wannan yawon rangadin naxir yayi dariya harda tafa hannu yace inadai a gombe kawai xaka koresu ba Nigeria gaba dayaba zaka koresu.ya Amman dai kasan inada damar da zan koru ajihohin dake kusadamu kaga zan iya korarsu saga bauchi da Adamawa haka kuma katsina Kano kuma damancen basuda mahaukatan makiya kamar namu. Nazir ai wlh kaikam halin sai allah dai dai lokacin mati yadan hancin motar cikin gidan bayan baba mai gadi yabudemusu gate ....

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
'Yar Fulani part 2 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Tun mati bai karisa yin parking ba yarima ya bude motar ya fita   yaje yayi alwala yatafi masallaci ya samu yayi sallah manpariba yana idarwa aka tada ikama sallar isha sun idar da sallah suka fita ajere shida nazir suna tafiya hassan yaji andora masa hannu kan kafadarsa anjawoshi koda bai juyaba yasan waye yayi masa haka don yasan Hussaini ne kadai zaimasa haka yace yadai brother kundawo lfy ko? ya akayi su mai martaba suka rigaku isa?kodai katsaya ganin Garine? Hassan yace wai kai kam brother bakinka baya iya shirune ko dai baka gajiya ne da surutu mutum kamar aku baya iya nutsuwa. Nazir yayi πŸ˜„yace Hussain wlh hucewa zaiyi akaka dai dai lokacin suka shiga cikin babban parlor inda duk mutanen gidan suka hallaru don cin abicin dere suna shiga Hussain da nazir suka nufi dining suka zauwana shikuma hassan yaje ya zauna kan kujara ya turo hularsa kan fuskarsa ya kishin kida yanata kada kafa.Umma ce tafara masa magana tace yadai babana baka karaso kan dining ba lfy kuwa?mai martama yace yarima kodai gajiyar hayyace take damunka shidai kai kawai yake girgiza wa alamar a a Hussain yace brother kaxo muci abici kajiko? Cikin hada fuska yace bazanciba jaka diya da keta zirga zirgan hada musu abinci taje takawomar nono mai sanyi tacemai Dana ga abinda kakeso nakawo maka ahankali yace mane mama tace nono ne.yace bazan shaba ya isheni cikin mamaki tace nonon yace eh mama natsani nono natsani masu saida nono.gaba dayansu suka juyo suna kallonsa da mamaki a idanunsu.Umma tace mai martaba mai akayiwa yarima ne a tafiyar da kukayi mai mai martaba yayi dry yace sai dai kutabbayi naziru tunda tare suke Amman nikam bansaniba. Cikin kaduwa Hussain yace nazir me akayiwa brother na?nazir yayi dry .yakwashe lbrn yadda sukayi da yar Fulani yagayamusu yaci gaba dacewa yace cikin wata uku duk saiya kori makiyaya akasar bubayero.sarki yayta dry.Umma kuma taje gunsa tanata lallabashi akan yaje yaci abinci.jakadiya takawo wanna yace bazaiciba takuma kwaso wani takawo yace a a.
Ammi da tunda sukafara maganar takaici ya hanata samusu baki don tasan tana farawa Umma da sarki zasu hauta da fada. sai yanzu data samu sarkin yafita cikin jin haushi da takaici tafara fada tanacewa aikin banza ai wlh kukuke kulashi kada Allah yasa yaci abincin cikinsa ko cikin wani harda wani zaka kori Fulani a Gombe kakoresu tunda kai kakawosu wlh Kuma haushi kukebani zaku wani damu da bacin ransa mutumin da damancan ba a gane farin cikinsa ko bakin cikinsa kullum fuskarsa kamar anyimai bushara da shiga wuta to wlh kanka zakaci mukam inda ka ganmu nanzaka barmu nikuma yanzu indon ta nine kashekara baci abinciba ko agelena.Umma tace ya isa haka Aysha fadan ya isa don Allah kitafi part dinki tunda bazaki iya lallabasaba to kuma karki karamai kayan haushi.ammi tajuya tayi tafiyarta tanata fada'umma tace hassan meza a dafamaka yayi shiru kamar badashi ake maganaba tasake fadin maikake so a hankali yayi maganar.yace sai anjima ina zuwa tace to tagane abinda ya fadane don tana kalon bakinsa.tajuya ta tafi mama takama tattara kwanukan wurin nazir kam dama yadade da tafiya. hussain ne kadai awurin shima dayaga ba kulashi zaiyiba sai yanufi dakin ammi.
Yakai kusan awa 1 awuri.ahankali yatashi ya nufi dakin Umma yana zuwa yasamu su Zubaida ne a parlor suna ganinshi ya shigo suka tafi dakinsu.yayi sallama sau 2 ana 3ne Umma ta amsamasa saida tabashi ixinin shiga tukunna yashiga.tana zaune kan sallaya tana rikeda carbi.tace. hassan ya dago manya idanunsa yakalleta.inda sabo toyaci ace kowama acikin gidanna yasaba da halin hassan.
Don shi zakayimai kira 10 Amman dawuya kasamu ya amsa 1 ma inkuma yarane suka kirashi ko idon baya dagawa yakallesu baresu sa ran zai amsa.musu
Tace mezan dafa maka? yace Umma kidan gasamin nama irin gashinkinnan mai dan roma romannan. Tace tobarin ije yace to .yamika hannunsa yajawo pillow ya Dan kishin kida ya Dan kwanata kadan kuma yamike ya nufi kitchen yasamu Umma da mama suna aikinsu sunata hira kaikace kawayene ba tsoggoma ko kadan.
Yace Umma inkin gama INA gun ammi. Tace to ba damuwa yajuya ya tafi yana fita suka hadu da Hussain yace yauwa brother dama kai nake nema.
Yace to nono zan bakene yayiπŸ˜„yace a a kawaidai sonake kazo mutatafi kagafa dare yanyi.
To bakasan hanya bane yace eh ban saniba.hassan yace to sai kajirani.yace to ba laifi Dan kanina.
Hassan ya hararesa yace waye kaninka yace kai.dasauri yayi kansa shikuma Hussain ya shiga parlor ammi da gudu.hassan nabiye dashi abaya.
Ammi tana zaune kan doguwar kujera da wani Dan karamin kwano hannunta tana sawa yatsunta lalle.
Hussain yana zuwa ya zauna gefenta yana cewa
LA ammi lalle kike sawane tace e ya kamo hannunta yace kawo nasamiki tace bari kawai nakusa karasawa ma ta dago ta kalli.hassan da yake zaune agefe yanata faman tottoshe hanci da gyetsina fuska.
Toce kai mene kaketa bata fuska? yace wlh ammi dakin wari yakeyi shikin fushi tace warin me kenan
 Ko kashine ajikinmu kumama ba wanda yaji warin sai kai me hancin yan gayu ko.yace a a ammi wlh abinnane yake wari ya nuna Dan kwanon data kwaba lalle aciki.
Tace to ai ban kirakaba ko don haka inkaga dama kazauna inkuma bai maka ba kofa abude take sai ka kama gabanka ko.
Shidai baikara cewa komaiba.
Umma ta shigo rike da kula tace gashiko kaci Ku tafi dare yana yi.suka zauna sukaci su biyu
Suka yimasu saida safe suka tafi a motar Hussain.suna xuwa suka samu nazir kam yadade dayin bacci sai sauke numfashi yakeyi .hassan yayi wokka ya yasa kayan baccinsa ya kwanta.yana cewa Hussain Dan Allah kar kadawo inda nake ka takuramin abanxa kaga gaba daya agajiye nake.gobe ko hospital bazan jeba. Shidai bai kulashi ba
Da asuba hassan yatashi yaga Hussain yana kwance agensa .ya ja tsaki yace yaro kamar maye saida nacemaka banason kazo ka takurani Amman saida kazo ka takurani ya dakamai duka yace tashi sarkin naci.nazir kaima tashi mutafi masallaci ya sauko daga kan gadon yanata Mita ni wlh ba abinda natsana kamar kwana da wani akan gado amma don naci saikabar naka kadawo guna don katakurani.
Ahaka dai suka tafi  massallacin..

By Garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Yar Fulani  part 3 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 Asalin lbrn su hassan..sarki Usman shine mahaifin sarki Aliyu.sarki Usman yanada mata 2 da yara 5   hajiya Amina itace uwar gida tanada 'yaya 3 Aliyu d Abubakar sai fatima.sai hajiya Maryam itakuma tanada yara 2 Ibrahim d hadiza.suna zaman lfy cikin fahimtar juna.lkcin Da babban danshi Aliyu ya gma karatunshi to awannan lkcinne sarki Usman yayi murabus yabarwa dansa Aliyu gadon mulki.randa aka na damishi sarautar jihar Gombe aranar aka dauramasa aure da nafisa wacce takasance 'yar sarkin Adamawa shekararsu 13 da yin aure.sannan ya kara wani auren inda ya auro yar saikin katsina.h nafisa wacce suke kira da Umma yayanta 4 uku maza daya mace babban dansu mai suna Bashir sai fawas d Ibrahim sai autarta Amina tana aure a daura suma mazan gaba daya sunyi aure.sai h Aysha wacce suke cewa ammi itama yayanta 4 hassan d Hussain sune yan farinta sai amir d Zubaida. Suna xamane namasu ilmi da sanni ya kamata.indai don kashiga gidan nadan wasu kwanaki baka taba babace tsa kainsuba bazaka gane yaya waye wannaba ko yayan wanceba.Umma kusan ita taraeni su hassan da jakadiya ammi bta klsu sosai bazaka taba yerda ita ta haifesuba sabida bata wani damu da shiga harkarsuba.
Sau dayawa sarki sai yasata agaba yana mata nasiha akan tarinka jansu ajiki tanuna musu so koda kadanne..takanyi drya tace towai wanne irin so zan gwada musu wanda umman su bata gwada musuba ko kai kanka ko jakadiya so tako wanne gefe nunamusu shi akeyi yayunsu da kannensu kowa kauna yake nuna musu d yan uwanka gaba daya.yace duk da haka aike uwace kuma dole su bukaci klwarki mussamman ma hassan kina yawan hantararsa d rashin kulawar ki.tace hum shifa wannan yaron dakake ganinsa halinsa sai a addu.a.ya fiye tsiri d iyayi g takurawa kannesa.
Ga shegen kenkenin tsiya shi kowa ma saiya nuna yana kyemarsa.sarkin yayi dry yace baxaki dai canjaba ko?tace a a bance haka ba.
Yace to kikula kinjiko? Ta geda kae kawai ....
Nazir Dane ga wazirin sarki rana daya aka haufeshi dasu hassan sun shaku tun suna yara sarki yakan dauku Hassan d Hussain.Suje fada shiku wazuri yana zuwa da nazir. Ahaka suka taso kamar yan uku.sai dai babbacin kama domin da ka kalli hassan d Hussain to ba sai ancema tagwaye bane fararene tas har saida suka Dan yi yellow yellow suna da tsawo d fadin kirji basuda wani banbaci afiskarsu suna da manya idanu masu dogon goshi zara zara g gashin girarsu bakikirin yana kwance saman idon su har wabi sheki yakeyi leben bakin sukuwa koyau she zaka Ganshi yana sheki gashi kamar suna shafa jambaki gashin kansu kuwa kamar Na larabawa sabanin Nazi lallai nazir ma kekeywane ajin karshe to saidai zama atsakaninsu hassan yasa ba afiye ganin kennasaba abin dai gwanin sha awa sunyi karatunsu Na primary anan cikin gombe daga nankuma aka samumusu makarnta a England acen sukayi secondary school dinsu harxuwa university dinsu inda suka karanci likitanci.
Zamansu acan bai batamu tarbiya ba don lkcin da sarki ya zo damaganar zaiturasu waje suyi kararu ammi d Umma suka nuna rashin amicewarsu kan cewa suna tsoron kar tarbiyar su ta lalace suje sukama harkar banza sarki yayi dry yace indai kan wannanne damuwarku to karku damu Indai jinina nane su to insha allahu  babusu babu zina babu shaye shaye.
Haka kuwa Allah da ikonsa basu lalaceva
Kodan suka dawoma angina musu asibiti nasu na Kansu yenxu kimanin 1 year kenan da dawowarsu suna aikinsu tuk'uru...

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 4 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

K'arfe biyar dai dai sukayi parkin aharabar gidan kai tsaye suka nufi inda sarki yake zama da yamma Dan ganawa da iyalansa suka ce baba barka da yamma adaidai lokacin da suka zauna.
Yace yawwa harkun taso aikin ne?sukace aimun gama duk abin daya kamata muyi sai kuma gobe in Allah ya kaimu. Yace yyi kyeu Allah ya taimaka yabaku Sa.a ya kareku da sherrin abin Sheri tsakanin mutum da aljan.dukansu sukace amen suka gaida Umma d ammi Hussain yce Umma me zamu samune.
Tace ga fruits kusha kafin mu shiga ciki ya jawo musu fruits din ya dauki apple yafara ci.hassan yace to acici kaidai a rayuwarka baka son bakinka ya zauna shiru.hussain ya tauna apple din ya hadiye yace bakaji abin da bahaushe ya fada ba.wae da barin baki banza gwara tsotsar kunama.duk sukayiπŸ˜„ ammi tace nidai dadina dakai baka wasa da cikinka.Umma tace to shidin madin hassan  baya wasa da cikinsa ai. koba hakaba..yarima hassan ya yatsina fuska yace to dama Umma ai nikam dama ba  abinda zanyi in burge ammi.yafada kashi asunkuye bazama kace shi yyi maganarba..sarki yace wayace maka baka burgeta.in baku burgetaba towazai burgeta. Ya daga kafada alamar oho.yace shimafa Hussain da yake yawan shigemata ma gwatsaleshi takeyi.ammi tace an gwatsaledin ko akwai abunda zakayi.kana magana kana wani yamutsa fuska kamar da majin yatanka kake magana ai wlh kai kam sam baka dace da xama doctor ba da zaifima kyeu ka kasance soja. Sarki yace kai Aysha ya isa nanfa suka canja hira ammi nasamusu baki kadan kadan suna ckin hira sai ga ya Bashir ya shigo hussaini yace la ya bashir yaushe kaxo? Wlh bansan ka zoba.bashir yace daxu bayan sallar azahar .ya gaida iyayen nasu ammi tace yasu Nana.Bashir yace lfy yansu kalau ammi yaci gaba da cewa Umma kebaki tabbayi jikokin nakiba Umma tace suwaye jikokin nawa nikam jikokina basu zo duniyaba sai su hassan sunyi aure sun aihu tukunnan hassan yace wlh fulakunna sam baiyiba Umma kiji kuyyarshi wae shi Dan fari kuma kiji kuyyar yayansam bashir   yace yadai dan  kanina baka kula big brother dan kaba.hassan yace eh ai nayi fushi da kai ya bashir kaki ka gayamin xakazo kuma koda safema saida muka yi waya.yace I'm so sorry dan uwana.wlh tfyrce tazo min baxata Dan yayan farida ne ya rasu shinefa mukazo gaisuwa.hassan yayi marmushi saida fararen hakoransa suka fita yace to Na huce. yaya bashir.shikuma Allah ya jikansa. sukace amen Hussain yace ya bashir ya Adamawa insha Allah kwanannan zankawo muku xiyara yace to allah ya kawoka fly akce amen anan sukayita hirarsu har aka kira sallah .sukayi alwalah suka tfi masallaci sukuma su ammi suka shiga cikin gida.
Bayan sunyi sallan isha suka dawo gida sukasamu har an shiryamusu komai akan dining suna cin abicisu suna hira.karfe tara suka watse kowa yatafi mkon cinsa
Da safe hassan yayi shirin tfy office ko gda bai biya ba yatafi don yau yanada tiyata har 3 sai karfe 6: ya samu yadawo gidansa ya wuce sai  da yyi wokka yyi alwala yatafi masallaci bayan sunyi sallah suka shiga cikin gda suka ci abinci.
Ya dauki phone dinsa ytfi parlon ammi ya kwanta kan kujera yanata danna woyarsa ammi Na zaune agefe tana kallon TV Zubaida ta zo wucewa yce ke  kebaki iya sallama bane tace yaya nayifa baka jibane yce to koma ki sakeyi.ta koma tayi sallamar da karfi don ya bata haushi.ya tashi da sauri yana cwa ke ai zaki toshemanaπŸ‘‚πŸ»ke baki iya abu anitseba saikace maceba oya kauce kibamu wuri sokuwar banza ta wce ta tafi tanata kunkuni yace me kike cewa tace cewa nayi kyi hgri
Ta xauna kenan kuma taji yana kiranta tace nabonu da bala.i nibansan me yazoyiba yau kuma yayita takurawa mutane. taje tace gani..ya mikamata key din motarsa yce daukimin laptop dina takarba ta tfi tana mita .ammi tace wai nikam kai sarkine da komai sai ammaka yyi murmushi yce a a.to ammi don Na aiketa laifine.tace kai waya aikeka.yce mahaifiyata mana d Umma Na d baba Na tayi shiru bata sake  cewa komaiba dama ya sani daya kirata da matsayin uwarshi to bazata sake mgnba
Aranshi yace kai fulaku baiyiba shi wlh bazaiwa dansa hakaba takawo masa laptop din suka shigo tare da Hussain suka yita klon pictures aciki...

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 5 Na Aysha Ali garkuwa.
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Bari muje muga ya yar Fulani yata kaya Kuma ita wacce kuma a INA take.nima Aysha Ali garkuwa Na gaiyaci yan rakiya Na don nasan Fiji da son nono ga dalal maison garin dayake da sanyi to su halimancy sai anbimu ne gasu suwaiba harda su maman Dan baba kukam sauran kyi hpri Sai wani karon yenxukam motar ta cika😜 tafiyace mai Dan nisa kadan da kafita Gombe ka doshi hanyar dadin kowa xaka wuce kwadam kafin a isa baure akwai Forest atsakanin su a dai dai cikin forest din akwai wani Dan kauye Wanda ake kira da ardo yabani garin ardo yabani garine Na Fulani Allah yamusu ni ima kala kala agarin gasu cikin forest ga wani dutse a gefen garin Wanda yake xubda ruwa daga cikinsa ga yayan itatuwa iri daban daban fulanin wurin Allah yabasu arzikin dabbobi sosai.gidajan kauyen da duwasu suke ginasu yashin garin kamar kacisa Dan haske suna da dabbobi kama daga shanu rakuma dawakai tumaki akuyoyi xabbi kaji gaba daya Allah yabasu arzikinsu ardo yabani shine ardo wannan rigar matarshi daya hakanan yarsama daya itama saida sukayi shekara15 da aure kafin Allah ya basu ita ardo yabani dantijo ne mai tarin ilimin muham madiya ga tarin arziki da shi kanshi baisan adadin dabbobinsa ba Amman 'ya daya tilo Allah yabashi shida matarsa hari sunbaiwa yarsunnan bimbi tarbiya da ilimin Islama ba kadanba.yana da yara masu yimasa kiwo guda8 shi baya zuwa kiwo saidai yaje labbu da dere kuma yana karantar da manya da yara awoje cikin gida kuma bimbi Na karantar da yara mata hari kuma tana karantar da matan aure..
Randa su hassan sukayi musu barna awurin Gaini ya yanka duk shanun da yasan bazasu iya komawaba yabawa mutannen wurin sadaka.wannan dokar ardo ce yacemusu duk inda suke matukar dai sukaga wata dabba bata da lfy to su yankata awurin subaiwa mutannen wurin sadaka haka kuma sukayi suka kori sauran suka tfi gida. bimbi tun lokacin taketa mita tana
kado ya shusheni Allah ya isa kado banyafe makaba ita ba abinda yafi bata haushi harda Dan shannuta da tafiso aka yanka suna isa gida taje tazauna agefen hari tana bata lbrin yadda sukayi da masu mota. Hari tace kedai bakitada hkri wataran sai kije kinyi fada da Wanda xai karyaki.ta turabaki tace aradu yenxuma ya karyani.tunda ya karyamin buwana sunan da take kiran Dan shanunta dashine buwan.hari tace nikam kitashi kije kiyi sallah lokacin sallah yyi.ta idar da sallan isha kenan ardo ya shigo bayan yaje ya duba marasa lfyn.
Yace ke hari INA mamana tace gatacan tunda tayi sallah taki taci abici wae don an yanka mata buwanta yaje ya xauna agefenta kan wani dutse akusa da randunansu randunan Na  tabone sai naso sukeyi alamar sanyi yana ratsasu..yace mamana waya taba minke kawai saita fashe da kuka.cikin yanayin lallashi yace kiyi hakuri mamana gaini ya gayamin abinda ya faru kidaina kuka gobe in Allah ya kaimu kishiga hoggo wato garke kixabin duk abinda kikeso kinji ko mamana.. Ta gyeda kai tana share hawayenta ya kamo hannunta ya zaunar da ita kan taburma yaje da kansa ya debo mata nono mai sanyi ya bata yace kisha xuciyarki zatayi sanyi kijiko.tace to Bappa kaima kasha mana yace nizanje kofar gida kinsa su siddi suna jirana lokacin karatu yayi kema kiyi sauri ki karantar da dalibanki tace to.
 Da lokacin tashinsu ardo yakusa dama sukam tuni suntashi daliban nasu hari takira bimbi tace ke ina kike xoki kaywa bappanki abincisu kamar yadda suka saba dama kullum zata gasamusu kaji ko zabbi da madaran nono akaimusu insun kusa tashi da yan kananan kore da ludaya kowa yadibi abinda zai isheshi.shiyasa makarantar ardo tayi farinjini da suna akauyen nasu dama makobtansu ta kaimusu ta dawo tasha madaranta ta tafi dakinta takwanta
Da safe tana idar da sallah tafara shara tagama tayi wenke wenke sannan ta dauki tulunta ta tafi rafi basu da nisa tsaka ninsu da rafin daga cikin gidanma zakaji saukan ruwan gashi dutsen akasan bishiyar mankoro yake gaba data wurin yana xagaye da bishi yoyi masu tarin inuwa ga shuke shuke akasa sai yar siririyar hanyar da akabari don masu diban ruwa.......

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 6 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Ta cikamu su randunan duka taje ta juye wanda tadawo dashi yenzun a bandaki cikin wani Abu kamar daro saidai shidinma Na tabone ta hada daruwan zafi tayi wanka tafito tana tsane gashin kanta.ta tajeshi gashin har gadon bayan ta gashi bakikkirin gashi da santsin da sheki.taje bakin kitchen tace inna kizo kiyimin kitso.tajuyo tana cemata yau baxaki bisu kiwon bane?tace a a zanje mana inna kiyi sauri kizo kimin.to zama zasuyi sujiraki kenan tace a a basu ma fara kucce shanunba fa. inna tace to dauko kifiya.
Ki kawo suka fara duk yawan gashinan kitson kwaya 5 akayi 2 akazubo su gaban goshita 2kuma akayi baya dasu guda 1 kuma tufkeshi akayi atsakiyar kayin.Na gabannan har kan girjinta suke kwace.
Tasa kayanta irin nasu Na fulani rigar yar guntuwa bata karisa  rufemata cibiyarta bama ta daura zani  tasa takal minsunnan Na kiwo. da sauri sauri tasha madaran nono.ta dauki Dan sandanta tace inna midilli.inna tace allah yaba da Sa.a yakare ku.tace amen ta fita suka tfi.
Sungama fita cikin forest din sundauki hanyar hawa kandan wani dutse.gaini mai kiwo yace mata to bimbi kiyi sauri kitafi karki makara adakeki.tace to saikun juyo ko...jaaeh yace kedai tafi.tajuya ta gangara ta kasan dutsen naga tashiga kwadam ta nufi makarantasu ta yan mata tanazuwa tasamu duk sun shiga class tatsaya tabakin window tana lekensu tana tunanin shiga tasan wannan malamin mugune shi bashida tausayi..
Taji andafata tajuyo arazane sai taga yaya Sulaiman ne tace yawwa yaya shiga nake sonyi kuma inatsoron malaminnan yacemata kishiga bazai miki komaiba tace to taje tashiga.
Mutumin da yake tsaye kusa da Sulaiman yace wlh nikam mamaki nakeyi..sulaiman yace namefa.yace na yedda akayi iyayen yarinyar nansuka yerda takeyin karatun boko.kasanfa ba abida fulaninnan suka tsana kamar karatun boko.sufa gani suke bokon kafurcine..mutanneda ko hausa kayi saisuce maka kado.
Sulaiman yayi dry yace ai iyayenta basu san tana zuwaba.tace indai babanta yasan tana zuwa saiya kusan yankata..Adamu yace tokai asuwa kasata makaranta.yace amusulmi Dan uwan musulmi.yaci gaba dacewa.yarinyar tana da ra ayin yin karatun kuma tana da saurin fahimta..lokacin da tafara zuwanan.kullum insun fito kiwo sai tazo ta tsaya a window aji tanajin abinda akeyi.wata rana nakirata nace kekuma fillo me kikeyi anan sai tai dry tace karatun nake son koya.nace to kicewa baban ki ya kawaki mana ta zare ido ta buga hannu agirji tace ai den xaiyankani nacema ta tokeda suwaye kike zuwa?. Tace nida yayunane inzamuje kiwo sai in ce musu xanzo nakoyi krt.sukuma basa hanani kuma duk abinda akayi suma inakoya musu.shine nacemata kin iyane tace min eh.nace to fadamin abinda kika koya.
Hakika nayi mamaki lakacin da naji yariyarnan tana zaiya namin duk abi da ake koyawa yan pramary 6 gashi tana da ilimin addini sosai.to nikuma daga ranar nasata a school din.itakuma bata fashin xuwa kullum zata sallami iyayenta da zummar zata tafi kiwo.suna zuwa nan saita shigo tayi karatunta sukuma sutafi kiwo.garfe daya da rabi ake tashi.sukuma masu kiwon tun 1: suke juyowa..sai sutafi cikin forest dincan suci gaba da kiwonsu. Gashi yenzu har tana a s s3 sune masu gamawa bana kuma tunda ta shiga take daukan no 1 a ajinsu...
Adamu yace to menene sunanta.Sulaiman yyi dry yace nidai tacemin bimbi Amman da yar fillo ake kirantan.Adam yace gskya kasamu lada tunda karabata da jahilci..Sulaiman yace ai daman can ita ba jahila bace.tunda tana da ilimi Arabic.Adam yace gaskiya ne....
Toh muji lbrn bimbi bari mukoma muga ya doctor yerima Hassan Aliyu yake ciki......

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 7 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yau Sunday ana hutu shiyasa tunda akayi sallar asuba hassan yakoma bacci bai tashiba sai karfe 9:yana tashi yaga Hussain bayanan ya shiga toilet yayi wanka yana ftwa ya shirya cikin wani wando 3 quarter d wta yar Riga ma ra hannu mai hade da hula ya maida hular bayanshi ya kwanta kan kafadadunsa yadan fesa turare ya zira takal mansa.ya dauki key dinsa da lap top dinsa sai phone dinsa ya nufi gdan su yana shiga ya gaida Umma.tace kiyi breakfast kuwa yace sai anjima..yce ya baba tace ai yana tare da baki yace to bari Na gaida ammi.tace to.
Sau 3  yana sallam ba amsaba.parlor shiru bakowa sai yashiga kawai ya kwanta ka kujera ya dora laptop dishi kan cikinshi yanata danne danne..ammi tafito ta sameshi yana kwance.tace kaikuma yaushe kaxo yace daxu.tce o yagaishe to.daga nan ba wanda ya kara mgna a hankali ammi ta kira xubaida tace jeki hadamin tea tce to tajuya ta tafi Hussain yashugo tare da sallama suka gaisa da ammi.hassan yace brother INA kaje da sassafennan?.yace wlh babane ya aikeni inkira mai waxiri akwai taron gaggawan da xasuyi.kumafa harda su yaya Bashir kai dukan muma..hassan yace to Allah dai yasa lfy ammi tace amen.Zubaida nakawo tea din Hussain ya karbi cop din ya fara sha..tace yaya ammi nefa tace inkawo mata yace to hadomata wani harta tafi ya kirata yace .wai nikam Zubaida ban hanaki Sa kanana kayan nanbane? Tace kahana yce OK rashi tarbiya ce kenan tasa kike sawa tace a a kayi haquri baxan sakeba..hassan yace Dan Allah malam kabar yarinya tasake kai saishegen iyayi..ammi tace ai dama xakace haka tunda kaima bakada wata shiga sai ta kananan kaya.Abu ko tsari babu kafa sandal sandal awoje.yace ammi ai shan isakane..tce shan iska ko iskanci ba.tasake kawo tea din hassan ya karba yafara sha.xubaida ta tura baki tace wlh nikam Na gji ammi..Hussain yace da kikayi me oya jeki hadomata wani shayin .taju ta tafi tana qunquni. Hassan yace ammi tuwan shinkafa d miyar kubewa da man shanu nake so.tace ka gayawa mama.yace nidai kenake son kiyimin innace baxan yibafa yace xakiyima  ammina....
Parlon yayi shiru bayan gaishe gaishen da skyi sarki yfra bayani kamar hka.yce Na gdwa Allah daya nunamin wannar ranar kuma ayau dinnan nakson insheda muku cewar zanyi murabus daga kan sarautar nan kuma zanbawa Babba danane mulkin.Bashir ya dgo kansa d sauri yce baba nikuma yace eh kai bashiru..yce baba Ku gafarceni wlh nikam banaso inda mai so acikin kannena to abashi.. Ibrahim yayi maza yce tonima dai bana buqata sai daiko in fawaz..fawaz din yyi dry yace kuji sonkai fa nikuma maiye hadini da sarauta ina sojo ina soja ina sarauta
Sarkin ransa yabaci sosai yace to nafisa kindai ji abin da yayanki sukace.wato ban isa inbasu umurniba.ko. ahankali waziri da galadima suka riqa bawa sarki hqri hardai ya Dan huce. ammi tace a gskya Bashir baka kyeuta minba ai babban wa shine magajin uba.don haka kyi hqri ka karbi wannanr sarutar.yce wlh ammi mulki baya ckin tsarin rywta..Umma tace Aysha barshi a yau da shikadai aka haifa a gdnna da sai muji haushi Amman ai suna da yawa..
Taci gba dcwa kai hassan inna neman alfarma daka zama mgjin ma haifinku.hassan ya dago kansa d sauri yce Umma nikuma tace eh kaifa hassan don wlh ninasan ba wanda zai iya riqe wannan sarautar sai kai Nina dade da sanin  hakan..yce don Allah baba kaci gaba da riqe sarautarka inkuma ka gaji kbwa Bappa Ibrahim .sarki yce shima yaqi kuma kunqi ai duk randa Na mutu sai kusayar da sarautar ko.waziri yce baxa ayi hakaba haqiqa nafisa maganar gskyace tabbas  hassan shine sarki kuma kaima kasan haka mai martaba don duk lkcin da akayi istihar inuwr hassan ke giftawa. Sarki yce to ke Aysha mkkace?ammi tce a gaskiya wannan tsarin baiyiba shidai Bashir din xa abawa.Bashir yce ammi kyi hqri wlh mulkinnan Na hassan ne.. Waziri yce Aysha ke muke sauraro fa..tce duk abinda kuka yanke ai shekennan Umma tce Na gode Aysha d kka fhimce mu.
Sarki yace to hassan nan da wata1 kafitar da mata don so nke randa xancika shekara 40 akan karagar mulki inyi murabus kuma randa za a nadaka aranar za adaura aurenka Kay da Hussain da naziru tunda shima naziru zaidawo cikin makonnan sai yanzu Hussain yyi mgna yce to baba nikuma me yahadani da yin aure.Umma tayi dry tce to haka xaku tabbata bakuyi auren bane? Hassan Wanda ya gama cika da takaici yce to ni wama nasan zan cewa xanyi aure nidinnan dai ace xanyi wani aure ai sai arei nani yacigaba dacewa haka kawai ya Bashir kasa xa ahadamin zafi 2 lkci 1 gskya ni baxan yi aureba.ammi tce tofa kunji irin tunanin da yakeyi kuma wai ahaka kuke son   bashi shugabanci jiha gaba daya mutumin da bai masan abu mai kyeu ba..ahaka dai akayita masu fada da nasiha ..andai tashi taron da sharadin dukansu su fidda mata.fawaz yace tofa sarki hassan sai arege jin kai atsaya anemi aure.inko miskilancin ka ya hanaka wlh za ajajubo maka wata a hadaku kuma kasan gidanmu ba yaji bare saki.Ibrahim yce gayamsa dai Fawax.aka rufe taro da addu.a........

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 8 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yau kwana 3 kenan bimbi bataje makarantaba sabida Bappa bashida lfy yana fama da ciwan kai mai tsanani har ya  kwantar da shi hatta yawunsa iya tofar sai suga yakoma jini bimbi d hari sun rude sosai.to shiyasa bata samun damar binsu gaini kiwo sai dai taje lambu tadanyi aiyukan da Bappa yakeyi kamar dibo kwan xabbi d ciro banana da dai sauran yayan itatuwan.yau kam tayi niyar xuwa makarantar don haka tana xuwa labbun tayi abinda yakamata tayi da sauri sauri ta wuce school din. tana zuwa uncle  Sulaiman yace yar fillo meya hanaki xuwa kwana 2 cikin sanyi murya ta gaya mishi abinda yake damun Bappanta ta qarisa maganar tana goge qwallah a idonta cikin tausayawa yce kun kashi asibiti ne tace a a yace to ko gobe kukaishi asibitin aduba kan nashi asan meyake damunshi kar abari ciwon yyita qaruwa.tce to xamu kawoshi ko wancan asibitin tanuna wani Dan karamin asibitin.yce a a Ku kaishi babban asibitin cikin gari don acan xa.afi gane meke damushi.tce to ai bamu san wurinba.yce to xan rubuta miki adireshin asibitin saikuje ko. Ya rubuta mata yabata yana dada jadda mata akansuje fa.tace to ta karba ta tafi gida
Haka kuwa sukayi washe gari ran jumma.a suka tafi cikin gombe .qarfe 9 dai dai tasame su cikin asibitin suka sayi kati sukaje suka kama layi ganin Dr itace take bin layin Bappa kam yana kwance kan benci.har layi ya iso Kansu wata Norse ta leqo tace ardo yabani Buba yashiga...lkcin kuma Bappa yasamu baci ya saceshi.sai ta tashi ita zataje tashiga tamusu bayin ciwan nappan nata to daga bude qofar tarasa yedda xata bude kawai sai tahau turawa da iya karfinta tayi tayi qofa taqi budawa kawai  saita kama bugawa tana cewa kuzo kubu demini.cikin jin haushi da hatsala Dr ya dakawa Norse din tsawa yace ke Hafsat kije kiga wane Dan issakanne yake shirin ballamin qofar office tace sorry ser taje ta budemata qofar dai lkcin da shikuma Dr yerima hassan Aliyu yake cewa ai dama irin wannan bugun qofar sai masu suna ardo da jauro ne xasuyishi mutane kullum basa taba wayewa.yadago idonsa dai dai lkcin da ta xauna kan kujerar da aka tanada Dan majin yata da sauri yasake kallonta sama da qasa....

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 10 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Suna cikin mota ya juyo ya kalleta yace qanwata me sunanki.tce bimbi cikin mmki yce bimbi kuma tace eh yce to sabida me ake kiranki bimbi don dai nasan ba shine sunanki Na gaskiya ba.tce eh sunana fateema ana kirana bimbine don an ayfeni da safe yyi dry yce to wannan kitsonfa me sunansa tace kumbo bobini.yce to mesunasa da Hausa tce bansani ba nima
Dai dai  lkcin suka shigo hospital ya bude mata ta fito ya dauki wasu kayan itama ta dauki wasu suka shiga.suna tafiya suka hadu da wata Norse tace oga a ina kasamu wannar kyekkyewar yariyar yce qanwata ce suna shiga ya ajiye kayan hannunsa yce to Bappa bari naje nayi sallah gashi yau jumma.a Bappa yamishi gdy.shikuma yce to Fatima sai nazo anjima ko ga Abicinku yana cikin ledanna ko tce to yayana mun gd sai kzo.
Bayan suntaso dga mallacin ya wuce gda suna zaune a parlor yce ammi adafa min abinci mai Dan sauqi zan kaiwa wasu  Fulani tce INA yan uwasu.yace inaga dga nesa suke tace to....hassan da yake kwance yana kallon kwallo shida nazir a laptop dinsa yce hum ammi dama kin hutar da knanki wa ennan mezasu iya ci in banda nono duk inda suka shiga sai yayi qarnin nono.
Hussain yce ammi kiga pic din yarinyar ya miqamata woyarsa tce kai yarinya kyakkyawa fara Sol kamar bala rabiya.nazir yce ammi bani ingani yana karbar woyar yce lahh ammi itace yarinyar da hassan yyi fada da ita muna dwwa cardi Hussain yce haba dai nazir yce wlh itace ko hassan? Ya tabe baki yce oho nikar kusani cikin hirarku.duk sukayi dry. Ammi tce mutum ko ina inya je saiya Nuna baqin hli

Da safe suna xuwa asibitin Hussein yce xomuje iduba wani abokina hassan yce to yabishi skje sna shiga yaga fatima yja tsaki ya harareta.yadai gaida Bappa ba yebo ba fallasa.Hussain yce Bappa wannan dan uwanane Bappa yce Ku tagwaye ne yce eh ya ajiye musu abincin yace Fatima ya kke tce lfy.mungode yayana kaikam kana da hankali.da tausayi.. hassan yce to waye mara hankali d tausayin?. Tace oho aishikam yasan Kansa mara imani kawai hassan ya yce kaji shegiyar yarinya nitake cewa  mara imani da tausayi.da yake a hankili yyi maganar Bappa baijiba Amman ita taji kuma Hussain ma yace mutafi to ya jashi suka fita hassan yai ta fada kamar zai doki Hussain shidai dry ma suka bashi mutane kamar kishiyoyi dasun hadu sai fada.sunan kamar wuta d auduga
Da daddere hussain tare da su ammi yazo suka gaida Bappa Umma tce babansu yace agaishe ka da zamuzo dashi to sai yayi baqi Bappa yayita gdy Umma ta jawo Fatima tace Aysha ga rinyar nan kekkewa da ita ammi tace wlh nika yarinyar ta kwanta min Umma tyi dry tce ai dama kekam kinaso 'yaya mata.sukayi musu saida safe suka koma gda
Washe gri aka sallami su Fatima Hussain da kanshi yce zaikaisu tashan dukku su shiga mota suna shirin fta yce Bappa xomuje kuyi slm da dan uwana.itakam Fatima badon tasoba tashiga ya gaida bappa amutunce sukayi slm Bappa ya fta fatima Na qoqarin fita ya jawo hannuta d qarfi yce to uwar reshin kunya wlh kinci Sa.a Bappa yana nan da sai Na karyamiki hannu wannan shegen bakin in pasashi Kuma innaxo miki dinki indinke bakin duka inga taya zakiyi fitsarar ya murder hannun nata saida tayi qara.Hussain yce kaifa mugune brother xaka karyata fa yce ai dama sonake inkaryata din.ahaka dai suka tafi ya kaisu tasha suka shiga motar kwadam suka tfi....

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 9 Na ayah a Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Cikin tsawa yace mata ke mahaukaciyar inane waya baki damar shigo min office ko ancemiki nanma jejine da zaki shigomin kaitsaye ubban me xanmiki ni yau maza nake dubawa ba mataba ko kece ardo yabanin?ya sake dannamata harara yace kallekifa saikace shanu qafa duk tabo kindebo shi acan dajin naku kin kawaminshi office dina don rainin wayoko.tomaza fita kibani wuri yagadei tana tsaye yace ke kauce karna dakaki kin tsaya kintsuramin ido kamar mayya to kya ci kanki ko kici jakunan rigarku.yce ke Hafsat maxa fitarmi da ita tace to ta kamo hannu bimbi ta nufi kofar fita suna isa bakin qofar ana turo qokar za ashigo qofar tabugeta sainda ta fadi qasa.
Da sauri ya shigo yana cewa subahanallahi kiyi hqr wlh bansan da mutumba awuri ba ya kamota ya tada ita yana cewa qanwata bakiji ciwo bako.itako sai baya baya takeyi tajuya ta klin hassan takuma juyowa tkli Hussain cikin yanayin jintsoro.Hafsat ce tace oga tsorofa kuke bata kaga yedda jikinta ke bari a hankali Hussain yamatso kusa da ita yariqo hannunta yce karkiji tsoro qanwata mu yan uwane shi yayanane uwa daya uba daya.hassan yce do Allah can malam ni kafitar minda ita daga nan hussan yace bazata fitaba ya zaunar da ita yajuya gun hassan yce.
Brother anfa kawo wata mata aihuwa kuma dole sai an mata tiyata.sai kaje kayimata yace to kaifa me aikinka Hussain yyi murmushi yace xanduba sauran marasa lfyn da kake dubawa hassan yace to naxir fa? Yace shikuma naxir ankawo wasu samari sunyi hatsari yana daure musu karaya..Hassan yace wato kaikuma Dan xaman banxa ko?Hussain yce Kaidai jeka kayi tiyata.
Hassan din ya tashi yana qoqarin fita yana cemusu kuma kayi maza kafitar min da wannar bororiyar daga nan inyaso kwayi hirar awoje dai dai lkcin da yazo kusa da ita ya danna mata wani mugun raqqoshi saida tayi kara shikuma yafi.
Hussain yace kiyi hqri kijiko qanwata tayi shiru yace kece mara lfy tace a a Bappa nane kuma yana woje yce to jekishigo dashi.
Bayan ya duddubashi yce Bappa ciwan kai ne kawai bakada bp Amman za abaka gado.Bappa yace to yaro kuma gashi banxo da namiji ba sai bimbi Hussain yace karka damu Bappa zanlura da kai ai nima kazama banana.
Da kanshi ya kaisu dakin daxasu kwanta yabashi magunguna.yace to Bappa bari muje mu saya maka buta da bokati d taburma da dai sauran abinda xaku bukata.Bappa yace da bimbi xakaje yace eh da ita xanje karka damu xandawo maka da ita cikin lfy bppa yace Na yerda da kai yaro bakayi kama da ma hainci ba....

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 11 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yau Sunday kuma tunda yadawo masallaci ya shiga wonka yfto ya shirya cikin qananan kaya ya dauki key din Sa da woyarsa ya nufi gidansu yau gaba dayan su suna hade a parlon sunata hirar yaushe gamo don jiya da dare su Hajja Babba da Alh Babba suka dawo umra kakannisu hassan kenan kuma sun dawo tare da amir kannisu hassan wonnada yake karatu a Jami.atul Madina ya gama digiri dinsa"
yashiga tare da slm amir yatashi da sauri yaje ya rungumi hassan yana cewa yaya nayi missing dinku all yyi murmushi yace muma haka yai masa murnar gama karatusa amir yce gsky yaya yafa kamata musamu anutys dukansu sukayi dry" Hajja  tce mishikili kafi mahaukaci ban haushi ya Dan yamutsa fuska yce kundawo lfy tce lfy lau ya halinka..Alh yce sai abida ya karu  halikam ai bazai canjaba" .Hussain da yake yankewa ammi farce yce nifa yunwa nakeji..amir yace to yaya biri inkawo mana abici yje ya kawo musu hassan da yketa hira da ya Bashir da fawas yce yaya ku sauqo muciko.suka sauqo gaba daya suka hadu suna ci ..Hussain ya gama yanke ammi farce ya juya ya dauki cokali zai faraci....
Hassan yce kai malam dakata kaifa wlh ka iya qaxanta saikace ba Dr ba..duk suka tsaya suna kollonshi. Umma tace meyiyi Na qaxanta" yce kalifa Umma yanxu ygma yanke farce kuma bai wanke hannunsa ba zaici abu ..
Ammi tace ikon Allah ni Aysha Na haifi abin Al ajabi yenxu farcen nawa kake qyema to kai baka dashi ne...amir yyi dry yce lah ase dama ammi kekika haifesu kuma kike wani sharesu don su yan farine
Tce kaci gidanku amir duk sukayita dry ammi dai kunya tasata tabar palon
Sarki yce ku dai barsu suci abincisu..
Sungama cin abinci..suna tahira.

Alh Babba yce to Aliyu lkci yyi da su hassan xasuyi aure..sarki ya gyera zama ya gayawa mahaifimsa yadda sukayi da yaransa kwanakin baya ya Dora dacewa kuma
Yenxu saura wata daya Amman dukansu ba wanda yaseke maganar.' Alh yce toni ina da xabin da nayimusu..
Hussain yce wadin nidinnan dai da ajina da hankalina ka xabamin mata toh nikama inada wacce zan aura sai dai ko Dan uwana xaku xabawa.
Hassan yce bana buqata yana fadar haka yatashi ya tf rai abace yafita kenan ko awa 1 baiyi da fitaba nazir ya qira Hussain yace Hussein kayi maza kazo asibinmu yce lfy kam?
Nazir yace kaidai kaxo cikin rawar murya yakewa hussani maganar
Arikice Hussain ya gywa iyayen nasu bari yaje asibiti 'ya Bashir yce lfy kuwa.yce nima bai gayamin komaiba ya Bashir yce to muje.. amir yce nima xanje
Lkcin da suka isa.naxir yaja hannu ya Bashir ya shiga dashi wani room su amir Na biye dasu abaya.
Hassan ne kwance cikin jini gaba da kafafa funsa sun karye hannu Sa 1 ya karye gashi ya suma tunda yayi hatsarin bai farfadoba kusan awa 3 kenan Amman haryenxu bae dawo hayyacinsa ba dukansu sai salati sukeyi Hussain da amir d nazir kuka wai wai sukeyi kamar yara ya Bashir ne mai dan qarfin zuciya shiyake musu fada suyi shiru....

By garkuwan Fulani
[4/9, 4:51 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 12 Na Aysha Ali garkuwa.
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

www.aishaaligarkuwa.blogspot.com

Yau kwana 5 dayin hasarin hassan Amman har yau bai farfado ba..
Ya Bashir ne da Ameer suke gunshi kullum mai martaba d Umma sai sunje sau 3 haka kuma su hajja.
Amman ammi ko sau daya bata jeba.ya Ibrahim ne yaketa cukucun fitar da dasu qasar India yaune
Yagama hada musu komai Na tfya..qarfe 9 Na deren yaune✈ zai tashi
Hussain zaune gaban ammi yanata.kuka
Tace kukan namene...cikin shesheqar kuka yce
Ammi don Allah kije kiduba dan uwana kafin mutafi kowa yaje saikece ba kijeba ammi memuka yimiki mai tsanani haka dayasa baki damu da Al amuranmuba ko lfyarmu bata damunki .cikin dakewa tce to in naje xanbashi lfy ne
 xubaida tace a a ammi Amman kinsan ke ma haifiyar sace inkinje kinmishi addu.a Allah xai karba tace to tashimu tfi
Lkcin da ammi taga halin da danta yake ciki batasan lkcin da ta fara kukaba
Tana ya Allah ka rufamin asiri katashi wannan dannawa Allah kabashi lfy.Allah kana gani wannan dan nawa bai taba bata min raiba.kuma ko ya  bataminma Na yafe masa duniya da lahira ammi kuka ya Bashir dakanshi sai da yayi kuka.......
Qarfe 8  daidai suna cikin asibitin har anbasu gado doctor s suka duqufa wurin ceto ran hassan kowa Na iya qoqarinsa Amman abin yaci tura Dr sai zirga zirga sukeyi da dagon turanci suna kan hassan har qarfe12 Na dere sanna babba su ya fito yce wa Bashir gsky sai dai kuyi hqri harzuwa gobe da safe muci
Gaba da aikin amma yanzukam. Bai farfadoba..
Ahaka sukaci gaba da xama a india har tsawo kwana8 Amman hassan bai farfadoba saidai wannan Dr ya leqa wanncan ma ya leqa
Da sarki yaga haka sai yace sukoma saudi
Cikin kwana 2 suka koma saudi.
Suma likitocinsu sun yi iya bakin qoqarinsu amma INA Allah bai nufa ya farka ba.
Su Umma d ya fawas d adda Mina dasu Hajja duk sunje dubashi..

watan su 1 acan Hussain yazo Nigeria don ya dauki iyayen amminsa suje tare.
Ya je asibitinsu atsatsaye har xai tafi nazir.yce Hussain
Nifa akwai wani abokina da ya kwatatamin wani mutum mai maganin gargajiya yce min shi mutumin koda mutum yakai wata 5 ne asume yana farfado da mutum kuma kareya koda takai ga qashin mutum ya faffashe yaku watse akan titi to yana iya gyerawa.
To shine nace ko xamu gwada kawo hassan gunshi.
 Hussain yce kaiya nazir abinda bature baiyiba baqin fata zaiyine? yce to ai kowa da irin baiwarsa kuma dama na gayawa babana waxiri kenan kuma yce min ya gayawa sarki
Sarkin kuma ya yerda harma yacewa su yaya Bashir sutaso yau dinnan su dawo...
Muje xuwa masu krtu waishin wayene mutuminnan mai gyeran karaya?.

By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 13 Na Aysha Ali garkuwa.
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Bayan sallahn isha suka iso.
Suna sauka a airport ko gida basu jeba suka wce gidan mai maganin su 6 ne harda hassan din Hussain d yaya Bashir amota daya ya Bashir yana ruqqume da hassan  Hussain kuma yana drive daya motar kuma nazir ne d ameer sai Saminu dayake nuna musu hanyar..
Tafiya kadan sukayi suka isa cikin Forest Saminu yace yauwa ka shiga nan ya nunawa nazir wata yar qaramar hanya..
Suna Dan fitowa fili kadan nazir ya tsaya yce to Saminu wirinna fa gaba daya dabbobi nake hange babu ta inda mota xata wuce.
Saminu yce eh ka fito muje.yaya Bashir yace yadai kuka tsaya sukace hanyar ta qare daganan saidai muqarisa da qafa.
Bashir yace to muje Saminu.
Suna tfy suna tsallaka shanu har suka isa inda suke hango hasken wuta.Saminu yyi slm ya gaisa da samarin wurin yce wurin. Ardo yabani mukaxo ko yananan sukace eh yana can kuje.
Suka gaisa da ardo .
 Bashir yamasa bayanin abida ke tafe dasu.
Ardo yakira gaini yce maxa kaje can bakin garke xaka ga baqi da mota sai kanuna musu hanyar baya suqara so yce to yaje ya nunamu su hanyar ameer ya shiga motarsu Hussain yaja suka qariso wurin.
Ardo yace maza aje akawo masa fitila.
Ameer yace a a ardo ga haske ya kunna wani lontor gaba daya wurin ya dauki haske saikace rana..Bashir yayiwa ardo bayanin lkcin da abinya dauka yaci gaba d cewa kanaga xaka iya.ardon yyi dry yace da ixinin Allah yau dinnan zai dawo haiyacinsa.cikin jin garfin guiwa Hussain ya dago kansa yce Allah ko ardo..alkcin shima ya dgo kansa yce lah hussani kaine garinmu cikin mamaki yce nine Bappa dama kaine kuma kaine mai maganin yce eh nine Amman shidin kam bani zanmasa ba.Amman karka damu muma munsamu damar yimaka hallacin d kayi mana.
Suka shiga cikin gidan .part 3 ne a gidan 2 Na majinyata ne da yake ajiyewa  1 Na mata 1 kuma Na maxa 1 dayan kuma yana can ciki shine Nasu ardo.da iyalansa
Ya kaisu wani Dan daki yana da Dan girma katifa biyune aciki sai wurin sallah dakin tsaf tsaf dashi suka kwantar da shi kan katifar.
Ardo ya tafi cikin gida yncwa bimbi ga wannan yron d ytaima kamana abirni tce.Bappa yayana yce eh shifa ya kawo mara fly kuma ma tashine kinga kenan kexakiyi aikin tace to.
Yce yauwa kekuma hari hada msu abincin nan da za akai gun masu karatu akaiwa baqin tace to malam.
Shida kansa ya kai musu yce kuci kuyi sallah tukunnan sai axo afara aikin...

By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 14 Na Aysha Ali garkuwa.
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Ardo Na gaba fateema Na baya tana rike da kwariyar magunguna da allon qarfe sukayi slm suka shiga
Ardo yaji ddi sosai yada sukaci abunci hatta ameer mai yawan qenqeni ma yaci xabin Dan yaga suna da tsafta sosai.
Fateema ta gaida Hussain cikin fara a ta gaida sauranma tacewa naxir kai mai kashe nagge in dan uwan kamasifefe yace ayya fullo ai shine bashi d lfy.
Tab tace aradu Bappa bazan mishi aikiba.Bappa yce kina haukane to maza matso kiyi aikinki Hussain yce kiyi haquri kiyi don ni Dan uwanane fa da qer dai aka lallabata ardo kuma yana ta fada shimam ameer yaji yarinyar ta burgeshi.
Ta dauki allon tayi rutu ta wanke tace yayana karbi kabashi yasha.Hussain yce ai baya iya shan komai tace mishi xaisha da ikon Allah.ya karba ya bashi shi dai baiga alamar ya hadiye ba itakuma tce abinda ya hadiye zaiyi aiki ta dan lakuci wani mai ta shafa masa a fiska..tce to sai da safe .Bashir yce iya maganin kenan kuma kukace zai farka tce eh karka dmu yaya.
Ardo yace zanzo kafin ayi kiran sallah asuba.
Sukace to ya tfi..sudai gaba dayan su babu wanda yyi bacci Bashir yana ruggume da hassan tunda aka bashi rubutu Hussain Na xaune agefe naxir d ameer d Saminu sukuma suna kan daya katifar.
Can kusan asuba bacci ya kwashesu sai ya Bashir ne kadai baiyiba...yana xaune ya qurawa qaninshi ido..
Kamar a mafarki yaga hassan ya bude ido yana bin dakin da kallo.ya juyo gun yaya Bashir dinsa yanata kallonsa..
Cikin tsananin farin ciki Bashir yace alhamdulillahi.. hassan hassan yaita kiran sunan sa da qarfi.
Dukansu suka tashi afirgice suna cewa yadai yaya Bashir. Yce ya farfado.gaba dayansu sukayi kanshi sunata hamdalah Hussain harda kukan farin ciki..suna cikin haka ardo ya shigo yce ya farka ko? sukace eh amma baya magana.yce to
Ga wannan rubutun in naje ina kiran sallah ku kuma sai kuna bashi kuma .kuna
Kiran sallah harzuwa kan kalmar shahada.
Haka kuwa sukayi"suna xuwa wurin yin kalmar shahada..saigashi shima yana binsu suna rufe bakinsu
Yce yaya Bashir inane nan yce wurin maganine yce o.
Su Hussein sukayi ta murana..da safe fateema ta dauko kayan aikinta tana shiga yce kekuma me ya kawoki nan tce kodai kai meya kawokaba nankam gidanmune ba asibitin kaba. bashir yce kayi shiru kawai kabarta tayi aikinta..

By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 15 Na Aysha Ali garkuwa..
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Ta zauna.'tce kawo kafan naka ko.intafi harkar.gabana" Ta dauki. Wani dan.mai tarinqa'bin duk. Inda karayan yake tana.shafawa"atake wuraren sukayi.jajawur'cikin jin radadi. Da a xaba'hassan ya.rinqa" cije lips.dinsa yana murxa.kanshi.yasa. hannu shi.ya.damaqi yaya Bashir da yake riqe.dashi.idanunsan.. sukayi jawur.jijiyoyon kanshi.suka taso sama." Fateema.ta kalleshi tyi dryar mugunta"Tce malam.infa kasan"kai.regone.toka shiyar ihu.kuma wlh.qarti xansa"su danne .minkai" cikin"wahala.da masifa"yce wlh.kekam baki isa kiyimin abinda."xaisani ihuba...tace shikenan."
Tasake'shafamar.wani farin mai.ta qara.woni akai.kamar man shunu.'a.take yaji wani.irin sanyi.kamar ba wurinne.yake ciwo yanxuba.wani" bacci.mai ddi ya dau keshi.
Tace"yana farkawa xai.tashi'ya tsaya da.izinin Allah." Sukace.to mungode"
Garfe 9 su sarki. Suka iso'shi da iyyensa da matansa' lkci.da ardo.yazo.suka.gaisa..."fateema.kuma ta ajiye .abincin da takowo musu"ta gaishesu.cikin fulatanci ta juya ta tfi.sukuma sukaci gaba "da hirasu"ta.manya!
Alh Babba. Yce" haqiqa. Akoi wani haske atattere da.wannan"xuwan.namu .ardo yce nima.naji dadin 'samun nasaran wannan.aiki da.akayi.Alh yyi.dry irintasu ta manya.yagyera.xama'yce."ni Usman. Ina Neman.alfarman".kyautar.'ya agareka.ardo' ya dago kansa.ya kallesa"cikin' rashin.fahimta"yce.bangane nufinkaba."Alh. Yce.abinda' nake nufi.INA nemawa jikana"auren'yarka.fati'yci.gaba.da cewa.haqiqa.Na dde.ina'yiwa jikokina.istihara.akan.nema'musu'mata.ko...yaushe in akayiwa. Hassan inuwar.yarka"fateema ke.baiyana.cikin yanayin.haske"to kaga.saiyau"Allah ya.nunamin'ita!
Ardo yyi.shiru"nadan.wani lkci'sannan.yadago...".kansa"yce.kuyi hqri .nrga .da Na.mata"miji.dama jira.nake' tacika.shekara"14. Sai ayi bikin.cikin yanayin neman alfarma.sarki."yace tabbas.nima duk'lkcin danayi istihara inuwar.fateema.ke.......gilmawa cikin.wannar shigartata.ta Fulani.kayi hqri.ardo" kabawa.Dana auren.ta.waxiri. yce.Muna.
Neman wannan alfarma.don Allah dakuma.albarkacin annabi.' Da fulakun.dake.tsanin mu.
Ardo yce.to" barina kira.muku mai bada ita.duk'abinda'yce.........shikenan.ya aika.aka.kiramasu.  jawro' yazo .suka gaisa.cikin karamci.waxiri.yamishi' bayanin dllin kiransa.yyi dry.yce."ai dama hassan.shine.Mijin." fateema.nikuma: nabashi.aurenta' duk.randa kuka.shirya"kuxo a daura.musu.aure"
Cikin tsananin .frin.ciki suka.rinqa"gdya.
Suka.ajiye"cewa duk'randa.xa.asallami."hassan rannane.xa'a.dauramusu auren..
Su Hussain. Da suketa hira.dasu ammi.a gindin. wata. bishiyar.mangoro. umma.tace.su.Alh kam wacce maganace".sukeyi  .da taqi qarewa.ammi.tce.Allah dai .yasa alkharine" yaya Bashir daya fito dakin.yanxu.kuma" yasan Duk.maganar da akayi"yyi'dry.yce. alkhairin nema" Babba.kuwa.hassan" daya samu yadan jingina da pillow.cikin murya irin ta majin yata.yce nidai naji ajikina  bawani alkhari.
Sukayi"dry.ammi.tce"  ai kuma kayi sauqi bakinka.yabudu.sai
 bakin baki zakatayiwa.mutane.

By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 16 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 Yenxu.kam' su 3 rene suka" rege"  .arigar" .hassan.din.da Ameer/Amir,.dinne.ycwa' yaya Bashir din yatafi shi zai zauna' dashi.tunda yanxukam.jikin da"sauki sosai.tunda har' yana iya tafiya. mai dan "nisa kadan.yce ai kaga Anuty farida tana buqatar ka akusa da ita..
To shinefa Bashir yashirya yakoma.
Sai jakadiya..itakuma anbarta"ne. Don Dan yimusu girki" ta.nason fateema sosai.kuma da ita suke girki duk wani girki .Na "yan gayu.ta koyamata" tayimata kitso masu keu. Lkci .daya tacanja'.ameer kuma yanxu' yaxama abokinta ko ina' xataje'tare sukezuwa.sun saba da juna' sosai"
Yauma tun' bayan' sallar la.asar .suka fita da amir basu " dawoba "sai yenxu.suka shigo" suka samu hassan d jakadiya da hari' sunata hira suna dry" .hassan yce to "ayawe daga' inakake'.ameer yyi.dry' yace"daga can cikin qorama muke.wlh yaya "saikaji wurin ddi gonin ban sha awa"sai kaga 'yedda ruwa yake fita dga cikin.wani.dutse'ga fruits tirim " awurin.
Hassan yce kai da allah gafara" wato.kaikam.dama garinne ya maka kyeu" shiyasa kace yaya Bashir" ytfi kai zaka zauna ka kula dani' ase kaikam da lambu zaka kula" .Ameer yce" lah yaya kaifa naje .kawowo banana.don nasan kanason banana sosai.duk sukayi dry shikuma hassan da fateema sai hararar juna sukeyi. Tayita murguda masa baki amir yce wlh kaima ko yaya kafin mukoma kaje wurin kagani xai burgeka..
Bayan kwana 3 da dedere hassan yana kwance adaki" fateema tayi slm ta shigo tce" kai wai inji.yaya amir kaje yana woje."har ta juya xata fita' kawai sai taji.ya finciko" hannun ta.saida ta fadi kan girjinshi .yatashi da sauri ya tureta" gefe' yasa yar' yatsarsa ma nuniya ya harbi bakinta da shi."tce kai-kai menayi maka.xaka fasamin"baki.yace ni dan"ki ne? da xakizo kina cemin" kai.ko bakisan. sunanaba.'kokuwa.      Tsabar rai nani da kikayi ne " kicewa ameer yaya' nikuma.kicemin ' kai.saikace wata uwata Amman nasan abinda zanyi " ya qara jan .hannayenta duka 2 yamatse su cikin Sauri" tace kayi haquri wlh bazan qaraba"yce kima qara kiga abin da xanmiki.next time..yasake ta "tafi.saida taje bakin kofo. Tace edin "nafada "kai.kayi abinda xaka iyayi" gurgu kawai😚.ta gudu tayi cikin" gida' shikuma yayi kafor gida..yana cije lips dinsa yce zankama kine.
Amir yce yaya kaga wojennan yedda yake " da.kyeu.ko? Tunda ' yazo yaune kadai " yataba fitowa ya juya" yakali bayansa gabaki daya garin yana kewayene da forest ga wini qworama mai sanyin gaske yana bita 'gefesu daga.can gefe kuma shanune birjik"  yce gskyane amir garin yayi" .suna cikin hira .fateema "ta kawo musu gasasun xabbi da nono" ga farin wata ya.haska ko INA"samiri da yanmata sunata hira tce" yaya ga abincinka amir yce to qanwata mun gode .
Hassan " yace Amir"gobe xanje cikin' rafincan don' wlh wurin ya burgeni sosai" ai sai kajema yaya zakaji dadi sosai...

By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 17 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Suna' isa cikin rafin.faeema tafara yin "wankin.da taxo yi" Amir kuma"yace yaya, bari na samo maka. Dabino.masu zaqi yyi.cikin .rafin."haasan kuma yyita zaga yawa cikin rafin yana ciren yayan itatuwan" candai.yadawo bakin ruwan,yanata kollon yedda"ruwan ke wucewa.gashi fari tas'ga iska mai dadi.da gamshi.nan take yaji wani.irin nishadi.Na ratsa' zuciyar sa.gaba daya yajishi cikin wani .irin' yanayi.yyi nisa cikin tunani"
Kamar daga"sama'yaji an.fesa mai ruwan"sanyi"araxane''ya dago kanshi"yce ke bakida' hankaline'zaki.fesomin ruwan" dadtinki.ta murguda baki"tace.to ninace kaxa"kaxauna kusa dani! Yyi kanta afusace"yce ke nikike yiwa rasar kunyako' tarinqa"yin baya-baya, yana binta saida ta jingina' da dutsen'ruwan,yanata zubowa Kansu"yaqara,matsota.ya hadata dajikin dutsen" ruwan yanata xubowa" kansu yasa.kafafunsa ya take"nata tafasa'wata uwar qara' tana cewa' wayyo yaya amir zai dakeni .dama shikam amir yana ganinsu,yce wlh nikam  dry ma sukebani.Ku inkun hadu kamar annabi"da kafuri" shikuma hassan yasa qirjishi ya danne mata nata girji.ya hadata " da dutsen' da kyeu'har sai da yaga' daqer take numfashi"yce mema kikacemin.jiya da dare"gurgu ko?' cikin nishi"tace' kayi hqri bazan sakeba'yce qarya kike'muna,fuka"   yahada lips dinta"yamatse.Amir da yake'bayan su' yyita daukan su'photo' yazo yace" yaya.mutafi gida'don.zamu je kwadam" yce kai dawa?,nida' Bappa"
Suna" isa su ka samu"yaran bappa masu karatu' sun"share qofar.gidan tsaf-tsaf.'suka shiga gida Amir da Bappa suka tfi. Suna fita su adda Mina' suka' shigo Hassan yaji ddin xuwan adda Mina' wasu matan da taxo dasu suka wonkewa fateema kai suka yarfa mata kitso da qunshi haka dai suka' rinqa hidima da ita',yace adda Mina zamu "kwana nane? Tace eh...
Washe ' gari rana Saturday da sasafe' saiga Hussain da nazir da faruq' Dan goggon su'da yaya' fawas' sukayita murnan ganin' juna' su Hussein suka' tafi qofar gida' sunata kafa' rumfuna'da da shirya kujeru' da shimfi taburmai' faruq" dake xaune da' hassan yce" Dan iska' daga xuwa jinya' kaikam sai ka rashe" harda neman iri'hassan yyi dry yace ni dadina da kai sai shegen yawan surutu'don shikota kota bai kawo wani' abu acikin xancen' faruq ba' karfe 10 hassan yaji hayani yar jama.a sai' qaruwa take' gasu ' sarki sunzo' Amman basu iso' inda yakeba'gashi duk' friends dinsu' sai kiranshi suke suna' cewa' sun' isofa.hussan dake tsaye' a gabanshi yana miqa mishi hula yace yadai brother karbi kasaka mufita mufa ake jira'yace. Towai mutanennan kam me suka xoyi ne" Hussain yace ba lkcin ymka bayani muje kawai.
Suna' fita qofar gidan qarfe" 11 dai- dai kuma alkcin yji wata kalma mai rikita' tunani.da qarfi yaji ansake mai maitawa' cewar " an daura' auren yerima hassan Aliyu da fateema ardo yabani' cikin rudewa ya kamo' Hussain suka shiga cikin dakin da su' sarki ke ciki" yabude baki xai magana yaji babansa' yace ban yarda kayi magana' ba kuma bazan ji dadiba ; in kayimin' butulci' biyeyar ka: kawai nake buqata' yaya Bashir da Ibrahim da qanin ammi suka jashi dakin da yake' ciki.suka rinqa bashi' baki da nuna masa' mahimmanci' bin iyaye'" Ibrahim yace bakasan me suka hango makaba" cikin kuka kamar yaro qarami yce mekuma suka" angomin in banda takaici" da tarin, abin kunya' auren dole sai kace mace! Kai macen ma' ko nadolen" za ayimata ' ana gayamata.nifa ba wanda' ya gayamin.
Suna cikin bashi baki' su sarki' suka shigo' ardo Na riqe' da hannu.fateema wace fiskarta ta kubbura  sindim idanun ta kamar gauta sunyi jawur sun qanqance' don tsabar kukan da tayi......

By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 18 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Ardo ya kama" hannu.hassan yasa mishi.hannu fateema. Yce.to hassan.ga amanar fateema nabaka.ita ita.kenan min gaba da baya' aduniya,Kuma" gashi.yau Allah ya rabani.ta ita yabaka kai. bata san kowa ba abirni sai ' kai.mijinta da iyayenka'fateema yarinya ce garama' du- du' shekarunta 14 ne cikin dasheshiyar murya' tace Bappa shike nan yezu mun rabu' bazan gan kaba baxanga inna ba ta qara fashewa" da kuka" mai tsuma rae"
Lkcin da suka xo tfy.tasake wani sabon kuka.su 2 kadai A.     bayan.motar.Hussain  najan motar tunda suka fito kuka takeyi har yenxu da suka Iso"qofar gidan hassan din yayi mamaki matuqa yedda" yaga an.gyera gidan.cikin jin haushita da tsanarta 'ya dakamata.tsawa.yce kirufe mana.baki nima da dahali kukan" xan yitayi" taji wani irin tsoronsa ya kamata.
Gida kam ya amsa sunansa" tsayuwa yimuku bayani gidanma bata lkcne.an' shirya komai gwani.sha awa. Dama ardo yace ba mai zuwa ta tafi' da mijinta kawai' an warewa jakadiya dakinta" shiku dama bedroom dinshi daban da nata.
Washe gari su adda Mina sukaxo suka qara gyera gidan Khadija yar kawun su hassan tace kai amriyar ba dai kyau ba saikace balarabiya".
Jakadiya ce kemusu girki.don Hussein ma da naxir suna gidan kowa da part dinsa.shiyasa bata da kewa sosai suna haba haba da ita amir kulum xaizo suyita hira jakadiya kuma tana dada koyamata yedda zaman cikin gari yake.umma kuma kulum sai ta aiko Zubaida ta kawo mata wasu abubuwan wai tariqa sha. wai afadarta gara ta gyerawa danta mazaunisa
Dama Hussain yasan tayi katatu don haka cikin sauki yasama mata"G.S.U.suna tafiya da Zubaida. Haqiqa shigarta university baqaramin wayar da ita yyiba kuma" balaifi tana fahimta' ga'shikowa yana mutun tasu" tayi  qawaye da dama.akwae kawarta da suka shaqu sosai amira..
Gashi dai yau watan ta 3 agidan Amman tunran da tazo gidan bata sake gani hassan din ba itakam cewama take haka yfmta Dadi...

By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar fulani part 19, Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Ana saura 5 days a dauki ki axumin" watan' ramadan" kowa nata' shirye-shiryen"axumin"Yau jumma.a' fateema ta' tashi da woni.irin.ciwon Mara.mai"tsanani' gske.tun.safe' ko kan gado.ta kasa' sauqa' mama' tana ta xirga-zirga. Akanta Amman bata masan' abida akeyi' ba sai murqususu. Takeyi' tana wayyo. Allah Na mama" xan.mutu.marana' zai.balle' cikin.rudewa' mama takira ammi' ta gaya" mata. Halin da suke ciki" ammi' .
Tace.maza.kutafi" asibiti. Muma.gamu nan' zuwa...
Lkcin' dasu.Umma.suka"iso.   Suka samu. har. an dubata aka. yimata.allurar.bacci'suna xaune.agun.hear' Dr.daya dubata.ya.fito' dr samuyel iyamurine .yce ina.baban ta.ko mijinta.Hussain da yake.tsaye tundaxu awurin.yace muje ka' gayamin.meke damunta"..ammi. tace.a a kaje ka kira.sarkin mugayen yazo shidin.agaya.mashi. abinda ke damunta.Hussain.yce' gashi.namma.yazo" Umma.tace"hassan.jekaji damuwar matarka'.ya. yamutsa fuska kamar.mai.shirin" yin.kuka.yce' to Umma.yaja hannu.Hussein suka.tfi' yana.cewa.wlh.kubakusan.baqin .cikin.da nake.jiba' inkuna.dan qantani.da wannar yarinyar.ba.harda.woni.wai.matata' saikace.wata. cikekkiyar.mace.
Suka xauna.a kujeru. Dake cikin.office din Dr.'yace musu.yarinyar. zata fara.Al adaane. .kuma.wannan" ciwon marar .nata gaba-gaba.zai tayi.sai in har' an mata aure.namiji' ya kusan ceta zaibari.don haka.kuyi qoqarin.yimata miji.hassan' yace kaji.maganar' banxa ko.to ta.mutu. mana.intaga"dama..baza.amata auren.ba.kaji' fitineniyar.yarinya" Hussein bude baki.kawai' yayi.yana kollon yedda hassan keta surfa.bala,i yce wlh.brother wannar maganar. Har kunne. Sarki.hassan yce don.Allah' ka rufami."asiri.wlh. bansan ya xanyiba.Hussain yace to kayi min alqawarin gyara xaman.takewarku. kafin wani watan yace kai dai karufa min.asiri.kawai".. kwananta 1 aka sallameta don tasamu sauki.ammi takirashi yje taita yimishi fada .gaba" daya' yaji yaqara'tsanarta'
 yana komawa gida yashigo porlon.ransa.abace. itaku dai dai lkcin tafito.cikin'kitchen. tana riqe da cop din nono.mai sanyi'zata kaiwa.Hussain da yake zaune kan kujera.bata"saniba kawai taji.tayi"karo da mutu.ta dago.da sauri.ganishi yasa.taqara.rudewa' duk.nonon.yabata" masa.riga gashi rigar..red ne.cikin.rawar murya.da tsoro.tce.kayi.hqri.wlh' bangan ka bane.Cikin' fushi.ya watsa mata.maruka har 2.yce dama' yaza.ayi ki.ganni' tunda.kina" tafiya.kamar.shanu. kanki.aqasa.kinga. next time zaki.rinqa kollon.abinda ke.gabanki" itakam.tunda' tasha.mari..taje' ta kwonta.kan cinyar.mama'tanata. Rera.kka.Hussain yace amma dai baka da imani.brother yarinyar" bata' da fly.kake dukanta.mama.tce.. Gsky.baka.kyautamin ba '
dana.yace.mama.ku.. baku.  ga abinda tayimin bane.aikoma metayi maka bai kamata.ka dake" taba.yajuya.ya tfi bedroom dinsa.yabarsu" sunata'lallashinta.....

Yau sallah.saura kwana'2.suna xaune a" parlo mama na yimata.kitson sallah.yan qanana.masu.kyeu. Hussain yashigo riqeda.bokko dirka- dirka guda-2 yce mama.brother yana gida kuwa tace.eh.ya kirashi a woya.yce kazo kasameni a parlor.Na karbo mana dinkin .mu' yana xuwa.ya xo.ya xauna kusa.da mama.yasa" qafarsa ya take mata yan yatsun hannu" ta.dago ta kalleshi shikuma ya murtuqe.fuska.ya, watsa.mata" harareta.haka ta    sun.kuyar' da kanta' tanata zubda" hawaye" ba Wanda"yasani.sai.su..
 Kayan komai iri 1 namaxa"guda bakwai bakwai'ne na mutune 3 haka Na mata komai iri 1 mama tace.wannakuma Na amaren"namu ne  masu xuwa" bayan sallah"Hussain ya sosa qeya .yace eh.....
By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 20 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yau sallah kowa namurna...kamar' yadda.sarin gidan.yake.duk.'yan gidan.zasu.hadu a.gidan.ransalan. bayan an sauqo"idi..suna tfya a motar Hussain lkcin da aka sauko daga sallar.idi.sunzo" daidai.qofar gidan nasu.kuma sai yaga ya wuce.dasu.nasu' gidan.yace.yadai brother naga kawuce gida.Hussain.yace xamu dawko.mama.ne.da fateema...
Yace tonikam tsaya in sauqa" Hussain yace in naqifa.hka ya hqra dolenshi suka daukosu..
Porlon acike da yan.uwanau.aka' gagaisa da juna..Umma kam sai faman ririta Fatima takeyi.haka ammi ma da tadanyi motsi kadan.zasu fara.tabbarta.mekike. so? Ko zaki.kwantane?.ko. kin gajine.hassan yace.kai Umma.kunfa damemu.da surutu.metayi.da zata.gaji"Umma.tace baruwanka.damu..
Sarki.yace to hassan.gobe in.Allah, ya kaimu.kashirya.kaida iyalinka,kutafi.katsina.kuje.ku.gaida' kakanninka.kanuna.. musu.matarka' tunda.dama" bata sansuba..suma .basu, santaba..hassan.yace nikuma?kuma gobe goben nan.yce.eh' umurnifa nake.baka.ba shawar. nakeyi.da kaiba. Rai abace.yace. to..
Su.Umma.da ammin.suka.tfi.porlon sarki.gaida.baqin da sukazo.musu...
Hajja.ta kalli.fateema.tace.fati.bawani.matsala.ko? tace a,a bakomai.tasake cewa.karfa.kiboyemin.matsalarki.in. akwai wani.damuwa.to. kiyi saurin.sanardani... hassan yce kifada mata. in kina.da matsala.nikam.mai. saukine.wlh yenzunnan.zan. may dake.can jejin.naku...yaci gaba da.cewa.kema Hajja.don ne mamin' fada.ne.kike wani.tabbayarta" kinaga.yadda.su. umma.suke.wani.jida.. Ita.yakalli.fateema a, yatsine.yace kuma.wlh.kisani' tun.wuri.in.nagama" shirina.tfya.xanyi. in barki.kuma inkika.jamin.fada. kinsan" sauran..Hajja tace ddna dakai.gaggawa.yace.to" sonake.nayi.go&com ..shiyasa.tace to Allah.ya kaiku.lfy.ammi.tabasu.Aiken.daxasu.kaiwa" iyayenta..yaya.bashir. yace" nikuma.sai yaushe.xaku kaimin.ziyara" Adamawa. yce.zanzo.yaya amman .ni kadai .zanzo ba ruwana.da zuwa.da tarkace.yafada yana hararar fateema.Hussain da nazir sai dry sukeyi."Amir kuma.cewa yyi.kai yaya kalar.taku.soyayyar da banne.Da namuta ne...

Washe gari da asuban fari ya shirya tsaf.itakam.dama tun qarfe 4 ta tashi tafara shiri.qarfe 6 daidai suka tafi.mama dasu nazir.suka rekasu har.bakin gete sunamusu Allah ya kiyaye.hanya.
By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 21 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

tafiya sukeyi.tun safe har xuwa qarfe.2 suduka biyu.babu wanda yayiwa Dan.uwanshi.mgna.shikam.hassan.sharara gudu.kawai.yake.ita kuma fateema.sai dai.tayi bacce.ta farka.taga  dai
 basu.isaba..
yan zukam sunfara jin.qamshin katsani.sunxo daidai wurin wasu.sojoji.fattema.ta farka.daga baccin da takeyi wani.qato daga.cikon sojojin yacewa.fateema.Beby.yadai tace babu.yace kodai kingaji kisauqo gunmu ki huta ta girgixa kai alamar a a.yakalli hassan yace oga koxaka bani.qanwar takane gata kekkewa.kamar yar India.hassan ya kalleta da wutsiyar idonshi.yacewa sojonna.aiba damuwa in kana sonta sai inbarma ita anan sai nadawo na dauketa.fateema ta kalli mutumin da hassan yake ikirarin barinta gunshi yananan kamar jakin daji.itakam tsoronsa ma takeji.cikin muryarta mai ddin ji.tace kayi haquri.wlh nikam bazan xauna dasuba.in motar kace bakason in zauna aciki inmun je xanbita kasuwa.ta qarisa mgnar tana kuka.sojon yyi dry.yana lashe lips dinza wonda zabar shan taba sukayi baki.ida nunsa suka qanqance don xabar sha,awa yaga.yarinya sabon jini.yace ktfi oga.hassan yaja suka tfi..takalleshi tace yunwa nakeji kamar xanmutu.A hatsale yace to kimutudin man saime.nidai ba inda xan tsaya sai Na isa

Suna isa gidan sarkin katsina suka samu anshirya musu liyafar bangirma duk yan uwan ammi sun hadu kowa sai yaba ken fateema.yakeyi.anci ansha duk aka watse kakarsa tace to gacan part din kawu Al Ameeen dinka an gyara muku.Hassan yace wadin? nikam ai yau kwana sai Gombe yanxunnan innayi sallan la,asar dai tafiya xanyi kakanshi yace kaifa dama gaggawar siya gareka saikace korarku akeyi.ya dafe kansa yce kufa tsofofinnan kunfiye rigima .to sonake inkoma yau don gobe da safe inada aikin yin tiyata.haka dai suka.hqra dole ya tafi.qanne ammi kuwa saida suka cikawa fateema trolley da kaya kala-kala.Anuty salma qanwar ammi tace to fati Allah ya kaiku lfy kicewa ammi sai munxo auren Hussein. Tace to anty mungede.yaja mota.suka tfi
Tunda ya dau hanya bai tsaya ko inaba sai a daura.ya kulleta cikin motar yace xanje gun wani friend dina don haka ki jirani anan tace to.yajuya yyi tafiyar sa.**nima Aysha nace tunda Allah yasa nazo daura xanje gidan maitama..ina xuwa kuwa ta cikamin cikina.da Abinci naci nayi qat.nanfa muka barke da surutu.kai Maitama badai surutuba.can goshin manqariba nace to nikam xantafi don karsu tafi subarin kuma innaje Kano xan isa wurin mamazee da biyya..πŸ˜„πŸ˜œ

Sunyi tafiya maidan nisa taga sun iso wani gari mai keu garin gasu da ruwa gasu da sanyi  yace to nan gidan aboki nane kuma anan xamu kwana don lkcin har qarfe 9 Na dare yyi.yici gaba da cewa kuma anan cikin motar xaki kwana tace to kawai tayi shiru tana tunanin hali irin Na hassan Sam baida tausayi da imani.tana cikin tunnin taji yana cewa don bazan yadda ya gankiba wai ke matata aiden nagama tabbadewa agun Yusuf.yana kaiwa nan yajuya yayi tafitarsa ta maida ankalinta gun maigadi.ta zuge glass din motar tace yakamana.mai gadin yaxo yana cewa hajiya kina buqatan wani abune tace a,a kawaidai sonake nasan wanne garine wannan.yyi dry yce ai funtuwa kenan hajiya tace OK shikenan dama abinda xan tabba ya kenan .yace to yjya ya tfi.yana tfya saiga hasssan din ya fito yanata tsaki.yace to ban same shiba wai sun tfi umra da matarsa.kenan yanxu dolena innemi hotel ita dai ko kallonsa bata yiba.yaja suka tfi.

Saida yaje hotels kusan guda 3 Kuma duk Inda yaje sai yasamu babu sauran room gashi dare yanata qarayi.ita kuma fateema sai kllon garin funtuwa take cikin nishadi iskan garin mai sanyi yanata kadawa.acikin ranta take cewa gari mai ddi.a daidai lkcin hassan yyi parkin cikin wani hotel mai ken gaske gashi gaba daya an xagaye hotel din da shuke.shuke.sai wani irin sanyi yake tashi aciki taji yana cewa ai dole kice gari mai did tunda gashi naxama bawanki.da ni kadaine ai dana kwana awancan hotel din to sukuma daki daya ya rege gashi yanzu har 10 ta wuce..
Ita dai bata kulashiba ya tfi gun masu bada dakin nanma sukace daki 1 ya rage duk ankama yace yanxu bazan samu wani dakinba yaron yace eh.ransa abace yaje yace ke kifito mushiga

By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 22 Na Aysha Ali garkuwa..πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡


Yana gaba tana binshi abaya ya bude dakin suka shiga.fateema tana shiga tace wow ahankali bai jitaba.dakin Dan .madaidacine gadon kuma mai Dan girmane sai kujera kwaya 1 maicin xaman mutun 1 sai dan filin tsakar dakin da TV.komai Na dakin pink ne da Dan rasti ratsi.white kama daga labulayen da bechit din da blanket duk kalarsu 1.shikam hassan ajiye phone dinsa da laptop dinshi yyi ya shiga toilet yayi wonka..yana.fita itama tashiga xata dan watsa ruwa don tadan samu sauqin gajiyar dake damunta .kuma saitaji ruwan sanyi kalau yake  sai ta maida kayan jikinta ta fita hassan.ya kalleta ayatsine yace harkin jiqo datti kin fito ko?..tai shuru yace badake nake mgn ba tace da nine yace to ubanme ya hanaki amsamin tace wlh ruwanne yayi sanyi da yawa kuma gashi babu Na xafi.yace OK yana dryar mugunta.cikin tsawa yace oya maxa jekiyi inyaso in kinfito ki bushe Dan sanyin.simi simi ta tafi taje tayi wonkan kamar zatayi kuka.tun a toilet din ta meda kayanta saf.

Tana fitowa ta sameshi abakin gadon yanata danna laptop dinsa ita dai tana tsaye .yadago kanshi ya harareta yace tokuma magani zaki banine tace a,a yace to koma can qasa ki kwanata don nidai ba kwana xanyi dake kan gado 1ba daki 1dinma qaddarace ta Sa xan kwana dake...
Ta kalli qasan dakin gaba daya tiles ne kuma ga sanyi A,C daya ratsa dakin in ka taka tiles din saikaji wani irin sanyi yana ratsa kafarka.ga iskar da take kadawa mai sanyi.aranta tace shike nan yau kam Na mutu nasan saiyi xai daskarar dani.tana cikin tunanin.taji yace ke kauce kin tsaya a kaina ko shaqeni kike shirn yine.tace a,a taje ta kwanata tayi pillow da hannunta..tana jin sanyin tiles din harcikin qashinta.a take ta fara karkarwa..shikuma tana jinshi yana woya da adda mina..yace kiyi hqr adda Mina wlh nikam kunya nakeji shiyasa ban iso kiba kuma ai wlh ko mijinki ma sai yamin dry.kaiwai. kuma sai aganni da yar yarinya ba gidajiya ace wai itace matata.adda mina tace kaidai hassan Allah ya shiryeka yace ai yanxuma ashirye nake sukayi dry tace to nikam sai anjima mijina yana nemana.yace to ya kashe woryasa.

A hankali ya riqajin tana nishi da rawar sanyi haqoranta suna dukan juna duk ta gudundune wuri daya sai karkarwa takeyi ya juyo ya kalleta.yaga abinda takeyi.
Yace ke mehaka kodai kina da farfadiyace take son tashi yenzu.cikin yanayin jin sanyi tace a,a sanyi nakeji.har cikin raina.ya tabe baki yace toba sai kiyitayiba ni me ruwana cikin borgo xan shiga.yaci gaba da danna woyarsa.can kamar bayan minti 30 ya juyo ya kalleta.a Dan razane yace ke me hakan ita dai ba magana sai bari kawai take harta kai sai sulewa takeyi akan tiles din tana ta shiga qarqashin.gado atsorace ya maso kusa da ita yace ke baika jinane shiru batayi maganaba .qirrrrrrrr yaji woyarsa tafara suwa araxane ya juya don gaba daya Al amarin fateema ya bashi tsoro bai taba ganin irin wannan abuba.yaje ya daga woyar sai yaga Hussain ne cikin rudewa ya ke sheidawa Hussain abida ke faruwa.can kuma sai yadan yi shiru almun yana sauraron abinda ake gaya mishi...saiku yace wlh kaifa banxane brother ana mgnar gaskiya kana wani ashirme toko lallai zata mutu..Hussain yace tana mutuwa senurities hotel din kai xasu kama suce kai ka kasheta.a hatsale yace kaida Allah don Na gaya makane kake gaya min maganar banza kawai ya kashe woyarsa ya saya yana kallon ikon Allah..
Yayi shiru yana kallonta duk tafita haiyacinta afili yace kai karfa tamu inbonu ko dai zanyi abinda brother yace nayi ne?.juyowa da zaiyi kawai sai yaga gaba daya tanata qanqandarewa.cikin rudewa ya sureta yayi kan gado da ita*********

By garkuwan Fulani
[4/9, 5:47 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 23 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Ya kwantar da ita.shima ya hau kan gadon ya zauna a gefen ta tokuma sai yatsaya tursu.yace to wai nikam yazanyi ne ya kalleta lkcin da ta qara qangame jikinta har saida yaga jijiyoyin hannuta da Na kanta suntaso sama kamar zasu tsinke..
Da sauri ya jawota jikinshi ya kifata kan cinyarsa ya ja zif din rigarta ya cire rigar da biraziyar ta ya kwonce xaninta ya zareshi ta qasan cinyarta ya wurgar dasu sakiyar dakin shima ya tashi ya cire rigar jinshi ya daura towel.a qugunsa ya kamota ya birkitota kan cinyarsa.itakam duk wannan abinda yake faruwa bata saniba.lkcin da ya sauqe idanunsa.kan girji..ta
Nan take ya dauke wuta ya tsurawa dukiyar fulanin ta ido ko qeftawa bayayi ahankali yaji numfashisa Na neman dauke kwokwolwarsa kuwa ta tafi hutun.wushin gadi.Na Dan wani lkci.ahankali batate daya saniba yasa hannusa ya zare siket din dayake jikinta.yana kallonta yaji wani abuna tfya tudaga kan dan yatsarsa har xuwa tsakiyar kanshi.cikin ransa yake maganae Amman harta fito fili. Baisani ba yace yarnya qarama da irin wannar halitta.gata farace sol Allah yabata arxiqin hips qirjinta kuma acike yake tab nono suna tsaye cur.gasu farare tas sai daidai dan bakin nono shikuma yayi wani xagaye red.ga Dan bakin nonon yana saye kamar zai tsole mishi ido.
Ahankali yajata jikinshi ya ruggumo da kyeu.yaja blanket ya rufesu.gaba daya ya jishi cikin wani irin baqon yanayin da bai taba jinsaba a rayu warsa  shima kanshi ji kawai yayi ya dora hannushi kan qirjinta yanata shafawa.a hankali.ya mata rumfa da qirjishi ya rinqa sosar nononta saida yajishi yana qoqarin fita haiyacinsa.itakam duk bata sanma yana yiba.sai rawar sanyi take haqoranta Na dukan juna.dasauri ya dora bakinsa kan nata ya zura harcensa cikin bakinta yana neman harcenta yasamu yakamo harcen nata yarinqa tsotsa.atake yaji hankalin shi ya bar jikinshi...
 .jikinshi ya dauki wani irin bari da zafi.ya run gumota kamar zai maida ita cikin qirjinshi.ita kuma a hankali taji dumi Na ratsata sai ta kara qanqameshi..

Daga nan tasamu tayi bacci.shika oga arar yadda yaga rana haka yaga dere.yana rungume da ita aqirjinshi kamar Wanda yake tsoron kar asaceta.qarfe.4 dai dai ta farka tajita cikin jikin mutum da sauri ta bude idonta ta kalleshi.takuma kalli kanta da sauri ta miqe ta fita cikin borgon.yace yadai kamar kin kalli dodo..kawai sai ta durqusa awurin ta fara kuka tana cewa nifa ba yar iskabace kacuceni Allah ya isa.yyi shiru sannan yasauqo kan gadon daure da towel a jikinsa.ya dauki zanin ta ya zo ya tada ita ya daura mata ita kuma sai fizge fifge takeyi.cikin wata iriyar muryar da bata tabajin yyi mgn da itaba.yace nifa ba abin da na miki kuma Na kwatar dake kusadi nine don Na ceci ranki irin sanyin da kikeji   jiya da  dare.babu abinda zai tafi da sanyin sai dumin jikina kuma ni banda niyar miki komai.kuma in kinaga qarya nake miki to kitabbayi Hussain.
Ya je yayi wonka sanna yace kije kiyi wonka kixo mu tafi.... Shi da kansa yasan yasamu wani irin canjin yanayi.........
By garkuwan Fulani
[4/9, 6:39 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 26 Na Aysha Ali garkuwa..
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

```Gaisuwata da jinjina mai  tarin  yawa da k'auna gareki
Amira Muhammad Jabbo ina alfahari dake my dear sis```😍😘

Ta ganshi akwance a qasa can kusa da durowa yayi rigingine daga shi sai Dan gajeren wondo gaba daya qirjinshi gashine a kwace luf mai laushi da sheki hakama qafafunsa daga guiwa zuwa qasa duk gashine akwance idonshi arufe ya ware hannuwa shi yana fitar da numfashi a hankali.ta qaroso inda yake ta xauna tsakiyar hannunahi daya ware.ta kali bakinshi Dan madaidaci hacishi zat tace
To ya zanyi in ta dashi.
.saita Sa Dan yatsanta ta rinqa xagaye bakinshi a hankali ya bude idonshi.da sauri ta yunqu zata tashi.yayi saurin kamota.yace ya dai madam mekike so. Tace nikam ka sakeni adda Mina ce tazo take son kazo kuyi sallama zasu tfi.
Ya qara janta jikinshi ta fado kan qirjinshi ya matseta sai da ta danyi qara yace inkika sake ihu to wlh yau bazaki fita daga nanba.tace don Allah ka sakeni.yace naqi.yaci gaba da cewa aiki xansaki tace mezan maka!yace  tayani Sa kaya zakiyi.ta zaro ido tace dama kullum ni nake tayaka sawane yace to shike nan saimuyita zama da sauri tace ina suke ya nuna mata kan gado ta tashi ta nufi kan gadon ta dauko kayan juyawan da zatayi tayi karo dashi tayi sauri tayi baya ya rinqa binta tana baya har suka isa jikin garu.ya jawota jikinshi ya rugumeta sai da yasake wani irin ajiyar zuciya yasa hannushi ya tallabo fiskarta a hankali ya fara kissing dinta.ita kuma ta dora hannayenta kan qirjinshi tana tureshi.cikin wani yanayi yayi wota yar kara a dai dai lkcin da ta doro hannuta kan nononshi baisan lkcin daya zare harceshi ba yace wayyo dadiiii zai kasheni
Ta juya da sauri cikin tsoro zata tafi.yace tsaya kixo kisamin wondona.tana hawaye tazo ta karbi wondo ta zura masa yaja ya kawoshi kan qugunshi yace to xoki jamin xip din tace ban iyaba yace ase zaki kwana anan tana share qolla taje ta fara jan zip din tayi-tayi yaki jawuwa.sai tasa hannuta daya ta kamo ta qasan zip din ase ta hada da bananar shi ta riqe kawai sai ji tayi yaja wani irin nishi tare da faduwa kan gado yanata gurnani qasa qasa.ta qara jin tsoro tace kayi hqri wlh bansan zanjimaka ciwoba
Ya bude idanunshi da suka koma tamkar wuta gashi sun qanqance sai suka birkice suka koma waniri ta qara rudewa ya jawo hannuta ta fada kanshi cikin nishi yace a a ba kijimin ciwoba dadii kika jimin Beby ki taima kamin kar Na mutu.tace me zanmaka a hankali ya rada mata kibani kanki koda Na awa 8 ta zare ido tace Na bonu.ta miqe aguje ta tafi.shikam da qer yasamu ya fito.gunsu adda mina .

sakiyi ta hira man shikam hankalin shi baya jikinshi.ya daga yar adda mina yace adda Mina wlh inson bebys tsosai tayi dry tace insha allahu kafin next year dai kuna da Beby har 3 baisan lkcin da yace nikama wazai bani tunda.......kuma saiyayi shiru.mijin ta yazo suka tafi.

A kwana a tashi ba wuya gasho yanzu su fattema sun fara exam din first semester. Hassan kuma yau kwana 14 kenan bai gantaba. Kullum cikin a zabebben share,wa yake rayu duk inda ya zauna bashi da nitsuwa gashi kwatakwata bananarshi taqi kwanciya..

By garkuwan Fulani
[4/9, 6:39 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 25 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yau ne aka daura auren Hussein da Zainab dinshi yar Adamawa.sai nazir da Naima.xa,a tafi dauko amare hassan yace shixaije yadauko matar Hussein inyaso Hussain kuma yaje ya dauko matar nazir haka kuwa sukayi.su adda Mina suma amarryar nazir suka dauko.
Ankawo amare daku nansu komai yayi kyeu..washe gari gaba daya yan uwan amaren aka maidasu.da dare yayi hassan ya rakasu gun amarensu.suka fara raka nazir.sannan nazir dinma yabisu suka raka Hussain suna shiga Hussein yace kiyi hqri my Darling ban dawo da wuri bako.hassan ya kalli nazir.yace kaji Dan isa agaban namu kake wani iyayi.Hussein ya dry ya Dan Sosa qeya yace wlh Na manta da Ku warin nazir yace ai dole ka manta damu ammanfa karka manta muma duk muna da matannan.don haka nikam kaga tafiya ta hassan yace to nima din natafi..hassan yana shiga bedroom dinshi gabaki daya ya jishi cikin wani irin shauqi da sha,awa.kwokwolwar Sa ta rinqa tuno mai surar fateema lkci daya yaji 🍌tamiqa zar yace Na shiga uku wai wanne irin baqon Al amarine yake shirin faru dani.ahaka ya kwanta yakifu wai ko zai danji sauqi abinda ke damunshi amma ina bai San lkcin da yaje bakin qofar dakinta ba ya ringa kiranta ahankali.yana cewa Beby Beby kixo ki bude min qofa zan dauki wani abune adakin kijiko..tana jinshi Amman tai kamar bata jiba sai tashi tayi ta koma cikin toilet.ta rufe qofar da kyeu.

Dolenshi ahaka ya haqura ya koma dakinshi yaita sintiri da matse qafa.itakam fateema gabaki daya yanxu tsoronsa takeji tun randa taga ya haukace adakinta ita aganinta ciwon haukace ta kamashi..

Sukam su nazir.basu dagawa amarensu qafa baranma Hussain da yakejin kanshi kamar zai mutun inbai samu ya kashe arnaba...suka kwana cikin nishadi da lalaba amaren...

Yau sati duga dayin auren su Hussein..kuma tun ran auren hassan baisake ganin fateema ba don da taji yana gida to ita kuma ta gudu daki kenan..
Yan bikin duk sun watse sai adda Mina ce kadai ta rege kuma itama yau da yamma xasu tafi da mijinta..
Su Umma da ammi suna forlor ta fito tace bari naje gidansu Hussain..Umma tace to saikin dawo ammi tace karfa kidade kinga yau xaku tfi kar mijinki yazo yayita jira tace to nikamma don hassan zanje don tunda nazo bazauna da shiba sukace to ki gaishesu duka...

Dukansu suna tare a falon sai hassan shiku yana dakinshi acewarsa zama kusa da su naxir xasu sashi ya mutu tun kwannasa bai qareba..don su baruwansu iyashege sukeyi ko agaban mama.
Suka gagaisa da adda Mina tace hassan fa mama tace yana bedroom dishi tace to akiramin shi muyi sallama dan ajima kadan xamu tafi mama tace fateema jeki kirashi..
A tsorace tace nikuma mama to ta kirashi awoya mana amir yace nima tundazu nake kiranshi amma baya shiga..
Adda Mina tace to kinjiko don Allah jeki kirashi.ita dai bata tashiba.mama tace tashi kije kinjiko.tace to tamiqe ta tafi kamar zatayi kuka...
A hankali tayi slm ta bude falon nashi tashiga taga baya gun sai laptop dinshi da phone dinsa ta qarewa parlor kallo komai yayi daidai a parlor yana share tsaf sai qamshi ke tashi da sanyin A C sai kayanshi da tagani akan kujera.taqara wani slm shiru.bataji motsinshi ba sai taje ta bude cikin bedroom dinshi bata gashi ba akan gadon ba ta Dan qarewa dakin kalo ya hadu komai Na ciki red ne da ratsin fari. tace to ina yashiga ne tasake kutsa kanta ci...
By garkuwan Fulani
[4/9, 6:39 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar fulani part 27 Na Aysha Ali garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yau tundakarathassan bai fita ba sai da yamma ya fito yaje cikin labbun cikin gidan nasu ya kwanta kan kujerun da aka jera   aciki.ita kuma fateema yanxu ta dawo school mama tace sai yanxu tace eh mama kuma gobe da sassafe zamuje yi wani exam din.mama tace to Allah ya taimaka tace amin taje tayi wonka tasa wasu kananan kaya wanda har kana iya hango shati fan dinta rigar ko cibiyarta bata rufeba ta yane kanta da Dan qaramin gyele.tana fitowa mama tace ga abinci tace a,a mama zanje ciki lambune nadan yi karatu.tace to nikuma bari nadan huta..

Tana shiga ciki ta rinqa zagayawa tana rufe da idonta tana karatu.ta daga hannunta sama tana Dan juyawa ahankali sai sheqi take kamar tarwada.
Kamar amafarki taji mutum yayi hugging  dinta tayi saurin bude idonta hassan ne cikin jin tsoro tace Na bonu ka sakeni ai baima san tana yiba ya kara matseta da karfi.
Taji numfashinta Na neman daukewa ta bude bakinta ta danna mishi cizo bai kulaba ta kara tsorita ta fasa wani irin ihu.saida wurin ya amsa da sauri yasake ta tayi cikin gida da gudu

 tana zuwa parlor ta samu Zubaida tazo suna ta hira da mama cikin haki da zare ido tace mama wlh ya haukace.da sauri mama tace waye haukace tace shi mana mama baki sanfa abinda yake minba wlh ya dawo mahaukaci tace hakafa rannama yarinqa taba min no.....bata qarisa fada ba taji sauqar mari ta dago da sauri tace wayyo mama kingashi ko zai kasheni matseni yakeyi da sauri ya zaro bel din jikinshi ya rinqa dakama ta shi tana ihu da neman taymako da qer mama da Zubaida suka qwaceta ya finciko ta yace wlh inkika sake bude bakinki saina qara miki mama taita fada Zubaida kam kuka take taya fateema cikin kuka tace nikam xantafi gida mama tce to zubaida ki gaida su hajiya ko...
Taita lallaba fateema tana bata baki.
Shikuma oga porlon shi yaje ya zauna rai abace afili yace baga illar auren yariyaba zata zo ta fesawa wasu abinda yake mata kumama agaban qanwarshi salon arei nashi.. gashi tasa Na doketa abanxa yaja tsaki.yace gashi sha,warta kamar zata kasheni.yamike ya dauki key dinshi yabar gidan.ita kuma fateema atake ta fara jin ciwon maranta yana tashi tun tana shiru harta gayawa mama lkci daya ta fara fita cikin haiyacin ta sai murqusuwa takeyi tana juya kai...mama tace nikam yau kwanan wata nawane kam cikin wahala tace 17 mama tace wato Al adarkice zata dawo nanda kwana 3 kai wannan  abinnaki nikam yana bani tsoro..kankace kobo ta fara fita haiyacinta sai wayyo zan mutu wayyo cikina.
Da sauri mama ta fita woje da niyar taje takira Hussein ko naxir.tana xuwa bakin qofa taci karo da  hassan tace youwa kayi sauri ka shigo fateema ba lfy.yace
 Allah ya sauwaqe ya wuce yyi parlon shi da sauri ta bishi tace kai hassan bana son rashin imanifa nace maka yarinya bata jin dadi sai ka wani shareni wlh tlh in baka xo ka dubata sai Na gayawa sarki dukan ta da kayi dazu. da yaga dai ranta ya baci yace to bari Na watsa ruwa sai nazo tace a,a kazo yanzu kaga halin da take ciki..

Suna xuwa suka samu gaba daya ta birkice sai kukan azaba takeyi mama tamishi bayanin abinda yake jawo mata ciwon cikin..sai yanxu ya tuna maganar Dr daya dumata wancan lkcin cikin kuka tace mama dannamin cikina mama tace kiyi hqri bari ya dubaki****ku biyoni masu karatu

By garkuwan Fulani
[4/9, 6:39 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 28 Na Aysha Ali garkuwa.
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Ya kalli mama yadan sosa qeya yace bari in kaita dakinta sai naduba ta mama tace to tazauna kan kujeran ya dauketa kamar qaramar yarinya yana shiga da ita dakin ya kwantar da ita kan gadon ya juya ahankali yaje yatura qofar a hankali ya murda key din wai duk don kar mama taji.ya zo ya hau kan gadon....

Ya jawota jikinshi a hankali ya zare mata rigar jikyanzunan
a ganin qirjinta ya fara dimaucewa.ita kuma sai kuka takeyi tana kamo hannusa tana dorawo kan qasan maranta lkcin da takamo hannusa yaji hannuta kamar auduga fatar jikinta kamar Na jariri.cikin tsananin sha,wa ya fara shafar nonon ta nan ya dawo bakinta ya rinqa kissing dinta tako ina a hankali ya rinqa wani irin numfashi.ya xare wondon jikinta atake yaji numfa shinshi Na shirin daukewa da sauri ya cire kayan jinsa duka ya rungumota.ya fara sarrafata ta yadda yake so itakuma  wahalar datake cikin bai hanata gane meyake shirin yiba.

Cikin kuka da tsoro jikinta harrawa yake tace kayi hqri ka barni kar ka kasheni.wlh ni  ba yar iskaba ce ya qara kawota jikinshi cikin murya maikama da wanda zaiyi kuka yace fateeee nifa mijin kine ba kwortankiba wanna abin da xanmiki yanxu shine aure.duk matar da kika ganta gidan mijinta to kullum sai anyi mata abinda zanmiki yanzu.tasake fasa kuka lkcin da taji yana qoqari hawa kan ruwan cikinta.tace kyi hqri wlh ba  a.taba yiminba kuma ance mutum saiya kusan mutuwa yace nima yau dinna indai ban kusan cekiba zan iya rasa raina.cikin rudewa da jinshi ajikinta yayi saurin danna bananarshi cikin HQ dinta.. Mama da take parlor tundazu sai zirga zirga takeyi tana cewa lfy kuwa.har yanxu bai fitoba.
Ita kuma lkcin daya ratsa ta tsakiyarta taji wani irin azaba da radadi duk azaban da takeji aciwon cikinta sai ta daina jinshi sai wanna azabar da hassan ya haddasa mata.cikin kidima ta sake ih mai gigita mai sauraronta Amman shikam oga bai jitaba haka yaci gaba da abinda yakeyi.ta sakejin wani irin xafi nanfa tafara kuka da da qarfi tana wayyo Allah mama xaikashe ni kixo ki taima kamin tace yaya kayi hqri ka sauqa haka wlh zafi nakeji kar zan mutu.mama dake farlor da taji haka sai tace to babbar magana fattema am kiyi hqri bazan iya tai maka miki da komai ba yan zukam saidai zuwa safe kowa saida yasha irin wannan a zaban ta tafi  dakinta ta kwanta tana mai tausaya mata.

Amman gogannaku bai masan a binda a  keyiba cikin jin zafi tasake wani ihun Wanda harsu Hussain saida sukaji.daga nan kuma bata sake sanin abinda ke faruwa ba shikuma kuka ya rinqayi yana sabbatu cewa yakeyi.bebyna Allah ya miki albarka kin biyani maizan miki kema kiji Dadi kar yadda kika jiyar dani Dadi.akankali ya sauqa yaje toilet ya wonke jikinshi da gaba daya ya baci da jini.ya daura towel ya fito lkcin har qarfe 5 tayin yasa kayanshi yaje ya rungumota yana kiranta Beby bebyna tashi muje inmiki wonka ya daiga batayi ko motsiba ya qara kiranta amma shiru da sauri yaje toilet yadibo ruwa don ya gane suma tayi yaxo ya fesa mata amma ba alamun motsi da Sauri yaje yarinqa kiran mama tafito da sauri yace mama fateema ta suma kuma ba yadda banyiba amma bata farfadoba da sauri suka juya sukaje dakin fateeman tana kwace cikin jini gaba daya jikinta jini da sauri mama ta qarisa gunta tce innalilahi hassan maikayi ma... saikuma bata qarisa fadaba shiki yayi sauri ya sunkuyar da kanshi yana jin wani irin kunya kamar zai nitse cikin qasa  tace maxa kira Hussain.

Yana zuwa ya shigo yakalli halin da take ciki yace brother sai  asibiti xamu tafi yace to kutafi inazuwa nazir yace gsky hassan kasa rashin imani alamarinnan yace wlh ba haka bane nazir inka lurafa yarinyace sosai nikuma fa ka ga yanxu ba yaro bane

 mama ta kira su Umma ta sheida musu abinda ke faruwa Umma tace muma gamu yanzunan

By garkuwan Fulani
[4/9, 6:39 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 29 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 Tunda sukazo asibitin
 Doctors suke ta zirga zirga a kanta asamu ta dawo hayyacinta ma abin yaci tura Hussain kam gaba daya ya birkice ya rasa gane kan al'amarin har zuwa qarfe 12 bata farfado daga dogon suman da tayiba Naxir ya fita cikin hamzari ya nufin gunda su Ummah suke tun kafin ta karaso gun suke mike har suna hada baki Nazir ta dawo haiyacinta kuma ya girgiza musu kai cikin zulumi da karaya alamun a'a Amir dake tsaye a gefe yace Yaya Nazir bro Hassan bai zabo har yanxu?.                     aiko Ammin dama ta gama cika nan take ta kama fada......      Shiko sarkin mugaye zai zone ai bazai zoba tunda dama niyar muguntar yayi so yake ya kashe yar mutane...jakadiya tace ranki yadade ba haka bane kuyimishi uxuri ni Na tabbata da abin da ya hanashi zuwa...     Cikin jimami da bacin rai Ummah tace kaiyya ni dai yau Hassan ya batamin rai Sam banji dadin abinda yayi ba tun yaushe akabar wannan dabi.ar ai wannan ya gwoda finqarfi yasan yarin ce qarama ko riqa bata gama yiba cewar Ummah
Kenan..

By garkuwan Fulani
[4/9, 6:39 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 30 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

*Ina mai ban haquri da typing errors da kuke fama dasu masu karatu*


 cewar Ammi ato ai dai kuma kwa fada ni Na gaya muku muguntarsa ta wuce saninmu....suna cikin mgn tawagar mai martaba suka iso....sarki har cikin dakin yashiga ya dubata da jiki....ya kalli Hussain dake tsaye a gefenshi yace..maza ka kiramin dan uwanka duk inda yake yazo yanxunnan ya amsa da too tare da zaro phone ensa cikin Aljihu ya kira Hassan bai dagaba har kiran ya yanke ya kuma kira shiru ba.a dagaba....ya kalli mafaifinsu cikin girmamawa da kuma tsantsar sorita a  idonshi da muryarshi mai rawa da in ina yace nakira bai dagaba..............sarkicikin bacin rai yace sake kiranshi...yana kuma kira Hassan dake kwance kan gado ya duqunqunu cikin blanket sai rawar sanyi yake tunda aka tafi da Fateema Hospital.. Yaje yayi wonka da niyar zai bisu tin acikin toilet en zazzabi mai zafi ya rufeshi ga tsananin ciwon kai ko numfashi yake fitarwa tamkar kan zai zage........da gyer ya Sa hannu ya dauki phone en cikin murya mai rauni irin ta mai fama da ...bro ya jikin Fatee cikin alamun tabbaya yace yadai baka  lfy ne ga Fulani
yazo yace duk inda kake kazo yanxu yana son ganinka yanxu yanxu ....cikin sanyin jiki yace bazan iya tuqiba kazo muje yate toh ya katse kiran yafita da sauri yayi gidansun...............yana zuwa sai da ya bashi mgni yasha kafin ya taimaka mai ya shirya suka tafi........suna zuwa daga fiskar Ummah da mama yaji jinkishi ya kama tsuma dan yanayinsu ya mugun tsoritashi da dan sauri shi yana tafe yana rige da kansa hannu bibbiyu ya shiga gunta.....kolacin kuma tuni maimartaba sun tafi sallan axahar.......da sauri ya qarisa gun gadon ya kamo hannunta ya dan matsa ya Dora dan yatsashi kan jijiyar kanta cikin firgidata da soro ya kalli nrs din dake tsaye a gefenshi Hajia Raihana hajiar lashe money da Bilkisu Al.mustapa yace kudan bani guri  kadan kai su Raihana da anso aga ya zai kula da yar babynshi😜 nikam bayan kofa Na koma Na tsaya inata kirasu Bilkisu suzo mubuya tare basu ganniba sunata tafiyarsu ta yan gayu das.das.dasu😘..........suna fita ya hau kan gadon dirsham ya zauna ya dagota ya dorata kan cinyarsa ya runqumo kanta da kyau ........yasa bakinshi daidai kan hancinta a hankali ya rinka fesa mata numfa shinsa yana zuko nata yasa hannunshi daya yana dan shafa girjinta yana dan mammatsawa......a hankali yaji numfashinta ya soma harbowa cikin jin dadi ya kara saurin furza mata nasa numfashin sai ko gashi ta farka da qarfinta ta fixo jikinta da razana cikin jin radadi da zafi ta saki wanin irin marayan kara tare da zazzaro ido waje tana yunqurin ja da baya tare da tureshi da nufin Sa ihu da qarfinta tana bude bakin.....yayi saurin jawota jikinshi ya matseta a faffadan kirjinshi ya tallabo kanta da sauri ya zira bakinshi cikin nata ya lalubo harshenta ya fara tsotsa ha hankali cikin salon lallashi da tausayawa haka ya rinka kissing enta da tattausan harshenshi yana girgiza mata kai alamar tayi shiru a hankali ya zare bakinshi daga nata yayi saurin Sa tafin hannunshi ya rufemata bakinta ya sauqar da bakinshi kan kunnenta yana dan huramata iska a kunnen cikin................murya mai rauni da tausayi da lafazi mai taushi yace am so sorry my  habibati kiyi haquri ki gafarceni ki daure ki rufa mana asirinmu wannan sirrine a garemu kar kiyi ihu kinjiko karkisa qawayen Garkuwa su jiki kinsan den zasu rainamu kiyi shiru kinji ko in mun koma gida inyaso kimin duk hukinci da kikeso ya fada yana mai kallon cikin idonta da lonqqobar da kai tamkar yaro qaramin..................a hankali cikin jin tsoronsa tace INA jin fitsari kuma zafi nakeji ta qarisa mgn tana mai zubda hawaye ya rungumota........πŸ’ƒπŸ˜πŸ˜˜ku buyoni anjima............

toh
```masu karatu kuyi haquri da jinkirin da  muka samu Amman insha Allahu yanxu zamuci gaba INA qaunar masu karatu Allah ya barmu tare ha kazalika INA mai Baku haquri dan nidin bani da isheshshiyar Hausa Shiyasa zaku ga wani abin a baibai```

 by Garkuwan FulaniπŸ„
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 31
 Na Aysha Ali
Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 Ahankali ya tsai da ita sai lokacin idon shi ya kai kan farin borgo da yake kan gadon duk ya baci da jini....da sauri ya saketa ya nufi kan godon da nufin rufe jin jikinshi har tsuma yake shikam sam baison ganin jini a rayuwarsa hankalishi tashi yake inyaga jini..bai qarisa wurinba yaji tasa kuka hade da riko hannishi tana wayyo Allah zafi bakeji zan mutu qafafuna sun karye ya juyo da sauri yana kollonta duk qafafun nata rawa suke kamar mazari ga jini dake bin qafafun duk jikinta sai bari yake da Saudi ya daqo Kai yana kllon ta a lokacin itakuma tayi...loooo ta lumshe idonta ta qqrin faduwa da sauri ya runqumota ya tallabota kamar jaririya yayi cikin toilet da ita yana shiga ya hada ruwan zafi yasata cikin ruwan da sauri ta bude idonta tare da kamo wuyanshi ta riqoshi da kyau idonta Na zubda hawaye......... A hankali ya kamo hannuta ya kara sanqalesu a wutanshi ya Sa kanshi yana kiss en hannun yana shafa kanta kiyi haquri ki gafarceni baxan kara cutarda ke hakaba nayimiki laifi matata..duk zafin da take jii bai Janata mmki abin da yaceba tana cikin mmkin kuma sai taji dumin harshenshi kan fuskarta yana lashe hawayen.........a hankali ta bude baki tace zanyi fitsari...ya qara kowata qirjinshi yace kiyi fitsarin.......tce zafi bazan iyaba....ki daure kiyi sai muje inbaki mgn tace toh ta rumtse ido ta samu tayi fitsarin tana mai zubda hawaye dan zabar azaba ga rauni gashi ya jiqa run jiya da dare................da kanshi ya mata wonka haka ya rinqa bin jikinta da sabulu yana shafawa har ixuwa qirjinta ha ya rinqa ajiyar zuciya dayazo kan dukiyar Fulaninta ga santsin fatarta ga Na sabulu yanayi yana ajiyar ziciya kamar yaron daya Sha kukan rashi mamanshi yana lumshe ido....ita yanxu kam ya fara zama mata dodo tsoronsa tuquru take kai sai ta saki kuku mai suma zuciyar mai sauraro sai lokacin ya dawo hankalinshi kuma shi da kanshi sai yaji kinya ya dauketa cak ......sai kan gado ya turo borgon da ya bacin itako da towel ya daura mata ya danja tsaki yace toh ko Na gyraki ba kayan d zansamiki ya matsota da kyau ya saga qafafunta ya dora kan kafadunshi tai sairin ja da baya ya daqo Kansa yace byakya so ne Na barki da ciwon ta girgiza kai yce toh so kike Na kira wasu qattin banxa su zo suganemin sirrina nane the a.a yace toh gyara......

By garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 32 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

πŸ™ˆπŸ™ˆA hankali ya mata allurar kashe zafi ya mata dinki a raunukan da ya jimata shi da kanshi sai da ya tausaya mata..yasa hannu ya dauko wani mgn fari ya rinqa shafa mata a duk inda taji ciwo......a take taji wani sanyi Na ratsata duk zafin ta nemeshi ra rasa ta rinqa ajiyar zuciya.....shikuma gogan naku shafawa yake yana lumshe ido yana cewa nanma akwai ciwo kon??? in shafa miki ko sai tace ehhhh in ya dan kai yatsatsa sai ta danyi ajiyar zuciya da dan zullo shiko sai ya rinqa shafa cinyarta yana sorry......candai hankalinshi ya fara barin jikishi idonsa ya rine yayi jaa muryarsa ta dusashe jikinshi ya fra bari taji yana ta ajiyar zuciya da fidda nannauyan numfashi da sauri ta janye jikinta...bai hanata ba ya zagayo kanshi a kasa ya jawota jinshi yana shafa bayanta da kanta yana ta sunsuna wuyarta.........bacci mai dadi ya dauke ta ya gyara mata kwanciya ya dauko phone enshi ya kira mama yace mama a kawowa Fateema kayan sawa.....tace Haba Hassan ka Shiga ka rufe kofa kaqi fitowa Abu tun shabiyu gashi yanzu har maqqariba ta kusa anyi ta bugawa kaki budewa muka samu a jinami yanxu ya jinkin ta din?....tayi sauqi ya bata amsa a gagarce toh ga iyayenka Na jira..............,ya lullubeta da kyu ya futa yana fita Ammi ta fara fada Ummah tace ta farfado yace eh mahaifnsu kuwa ko gaisuwarsa bai amsaba.....................Zubaida dake rakube a gefe ta tashi ta nufi dakin da Saudi yasa hannu ya riqota a daqile yace too uwar koynane INA zaki kije Amir ya kaiki gida ki dauko mata kaya ya juya gun Ummah yace ummah ta samu sauqifa ya koma ciki abinsa........ yasan dai yana da aiki jaa a gabanshi tunda Ammi da Abba duk fushi ske..................suna dawowa ya karbi kayan ya Samata tukun ya barsu suka Shiga ya tafi ya barsu a gun Ummah da Sauri ta je gunta tace Fateema ya jikin ta danyi murmushi😊tce da sauki Ummah yunwa nakeji Ammi ta dauko kulolin abinci ta kawo har zata zuba mata sarki yace kutashi mu koma gida Fateema Sannu ko muje gida za.amiki duk abinda kikeso.... mama tace Allah rene ba gidan mijinta zamu tafiba???? ..sarkin yayi wani irin murmushin da bamu San ma.anarsa ba yace ai yanxu Fateema bata da miji bare gidan miji gidana zata koma😳😳😳tooo me sarki yake nufi......muje zuwa by Garkuwan Fulani...gaisuwata zuwa ga Suwayba. N Ummu  Imam halimancy ban barkiba Saddyqa tawa ta kaina kawalliyatawa jinjina gareki Fiji kakapakalaπŸ˜˜πŸ˜˜πŸ‘πŸ»πŸ™ˆ

By garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 33 N a Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 Bayan yaje gida ya danyi wonka ya saita kan shi ya dawo Asbitin kai tsaye room din da aka kwantar da ita ya nufa...........,,..yana zuwa ya samu wayam ba kowa a room en da sauri ya dauki phone ensa ya kira Hussain.......................yana dagawa ko slm marsa bai amsaba yace kai kuna inane nazo ba kowa a gun yace gamu a gida Abbah ya sallamemu😊yce too Abba kuma ya slmmk? Shima ya zama Doctor kenan? yce a.a matsayinshi dai zai gwada.........too meyasa Baku kaita gidaba??? Hussain yayiπŸ˜‚yace Abba ne yace gidanshi za.a kaita.ya katse kiran yana mgn kasa qasa naji dai kamar cewa yake mutum da matarsa kuma wai a samasu ido too fa mata manya😊 .....bayan sallah ishah ya nufu gidan kai tsaye a babban porlo ya tadda illahirin mutan gidan sai Ummah kawai da Fateema sune bai ganiba.......adaqile yayi SLM ya wuce gunda Yaya Bashir ke zaune ya dan sake fuska yace Yaya yaushe a garin Bashir yayi dry ya mika mai hannu suka gaisa tare da tabbayarsa ya jikin iyalinka yace da sauki...ya dago kanshi a raunane yace Abban barka da dere bai kulashiba ya kuma mgn bai ku laba sai  yy Bashir yace Abba ana gaidaka ya dagamusu hannu kawai yayi.........Hassan yce bro Abba fushi yake dani yau yaki ya amsa gaisuwata karka damu zai amsa ni nasan bazai fushi da Hassan enshiba cewar yya Bashir........Fawaz dake gefe yayi dry yace kai Hassan yaushe zaka girma ka daina Sa 3 qt Ammin tayi tsaki ta tabe baki tace ai mai tunani ke gane ya girma....yadan Sosa keya yace yy Fawaz zaka jamin mita Bashir ya kamo hannusa yace muje in gaisa da Fateema zan tafi ya mike suka tafi tare...................   Suna gaisawa da Bashir yce toh nikam zan tafi hassan ya rakashi zuwa farfajiyar gidan ya juya ya nufi dakin.......tun a bakin qofa yaji tana Ummmah ruwanfa da zafi sosai ummah tayi dry tace daure ki shiga hakan kina zama zakiji dadin jikinki dai dai lokacin da ya zauna kan kijera yaji tace wash......ya kalli ummah dake riqe da yar buta yace ki zauna mana ai zaki gaji tace Fatima karbi wanan ki kama ruwan dashi ta leqo ta karba                    can ta fito tana ta yarfa hannu da shan yaji wlh ummuh ruwan zafi gashi kamar gam tce toh ya isa zauna kici abinci tce zan Sa kaya... a a kici abincin tukun ta dauko tire shaqe da abinci kala kala hard a kunnun kanwa shide sai binsu da kallo yake yadan tabe baki yace Ummah wadannan abubuwanfa kamar wacce ta aihu naga irin abubuwan kuka rinqa dirkawa Adda Mina da ta aihu toh ita wannan ba aihuwa sai dure dure kuke ta mata.......harda baki kunnun ga wani dan galam shikuma menene a ciki kamar Zuma ummah ta girgiza kai tace eh zumace ko zakasha yace ehhh Amman ba yanxuba tace toh sai ka tayata shanye magungunan nata ya tabe fuska yace ke ki gma zan miki sauran AllurarkiπŸ’‰ta  zaro ido 😳tace ni gsky nikam bana so ta tura dan bakinta tana kunkuni da hawaye a ido shar ......ummah tace karkiji tsoro ba zafi  tce a a nifa a barni da ciwona         yace toh ni dai Sauri nake kixo inmiki ki huta ta taso tana yarfa hannu wlh nidai bana so hannunshi yasa ya fizgota ta fada jikinshi har saida gashinta ya baje kan kirjishi da fuskarta da tashi fuskar ya cije bakishi ya matseta a girjinshi Ummah dake tsaye a gefe tuni ta ajiye galam din tsumin hannunta ta fita tare da jamasu kofa😘😍ahankali yasa hannunshi ya kunce zanin dake jikinta ya murxa zanin yayi qasa dashi bakin mazaunanta suka bayyana yasa yatsarsa babba ya rinqa Murza wurin yana dan latsawa ita Kam tsoronsa da tsoron πŸ’‰  Yasa tayi lamo a girjishi sai faman murza kanta agirjinshi take  a hankali yasa hannunshi ya zuge zip din dake gaban rigarshi hankan ya bada damar hadewar jikinsu shida kanshi bai San meye xuciyarsa kebuqataba........ya zaroπŸ’‰a hankali ya ziramata ita aiko tayi zillo da qara tare da cakumoshi ta hada girjinshi da nata tana murzawa baisan lokacin da yakoma baya ya jingunu da kujeraba gami da cewa wayyo zaki karyani ki huta tace kamin allurar ne yace a ahhhhh ke dabaki nitsuba tukun tace toh kayimana Na huta tashi yayi ya saita πŸ’‰ya ziramata Ruwan tasa hannu bibbiyu ta rinqa murza kirjinshi yadda yake mata a inda yamataπŸ’‰  allurar(tab nima xan arce dan.........fatan alkhairi ga dukkan yan uwa musulmi yan  uwana qawayena da malamai Na mutanen makarantar Ibrahim bornoma ban manta dakuba yan Garko kuma  duk kuna rai na😍😘

by Garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 34 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 Yana ruk'k'ume da ita tanata baccinta cikin kwanciyar hankali a hankali ya dago hannushi ya duba agogo dake annun nashi....da sauri ya mike ruk'k'ume da itan yaje ya kwantar da ita ya rufa mata borgo ya manna mata kiss a goshi ya juya ya fita badan ya soba. A hankali yake tafiya sadab sadab wai duk gudun kar aji mitsinshi yana zuwa tsakiyar porlo sukayi kicibis da Ammi ta kalleshi a dan razane cikin mmki tace kai ......me kakeyi har yanxu baka tafi gidaba  
yada sosa qeya gamida cewa ina bata magungunan tane...cikin jin haushi tace kai da .Allah tafi daga nan qarfe 1:30  zaka bata mgnin bai kuma cewa komai ba yasa kai ya tf............           Washe gari da safe suna zaune shida Ummah da Fateema shi yana cin abinci Umma ko Na durawa fati kwabe injishi da fada..sunata hirarsu anjima kadan ya kura mata ido in suka hada idon sai yce sorry ya jikin har ta gaji da amsawa.........     Amir ya shigo da SLM yace Yaya Abba Na kira...yce ni kuma ehh toh menayi Abba ke nemana ?  Ya dan girgiza kai yce nima ban saniba....                           Porlo shiru baya ya gaidasu.....  sai bayan dan wani lokaci sarki yayi gyaran murya yace waxiri komai a gabanka ya faru Sha anin Auren Hassan da Fateema kuma Ku duka nan kunsan cewar Albarkacin mahaifina Hassan yaci har aka bashi ita badan isarsa ba ko matsayinshiba ha kazalika zaku zama shaidar yadda yake da niyar watsamin qasa a ido ni da iyayena...ya danyi shiru kadan kafin yaci gaba da cewa toh ni zan dauki mataki kuma bawai Neman shawara nakeba wannan yanke hukuncine.....shikam Hassan tunda ya fara mgn ya sunkuyar da kanshi kasa sai xuciyarshi dake duka uku uku ga tsananin tsoro da fargaba yana cikin wannan halin yaji mahaifinshi Na cwa Hassan so nake yanxunnan ka rubata takaddar sakin Fateema ka bani.......  A raxane ya dago kanshi gami da cewa Abba saki kuma? sakifa kace ? meyasa zan saketa? Haka ya jero mai tabbayoyin a da sauri cikin yanayi fushi ya daga masa hannu tare da cewa umurnina ne wannan..... Sai yanzu waziri da galadima da sarkin gida suka samu daman mgn rankai Dade ayi haka kuwa ai shi aure in ba a gyaraba baza a bataba mu dai canja shawara Amman wannan ba shine ma fitaba...ahankali cikin tsoro Ummah take cewa gsky kam bai...da Sauri ya dakatar da ita Nafisa banace  wannan umurnine ba shawara nazo nema ba dan haka banson jin mgnarki....     Dole taja bakinta tayi shiru...shikuma ya miqe tare da cewa Hassan Na baka nan da kwana biyar ka kawomin takardar ta inko ba hakaba zaka hadu da fushina yayi tafiyarsa ya barsu shiru tamkar ruwa ya cinyesu da dai dai suka rinqa watsewa kowa da abinda ke ransa saura Ummah da Ammi sai waziri da sarkin gida Hassan da tuni yayi mutuwar zaune sai yanxu yace baba waxiri dan Allah Ku bawa Abbana haquri wlh bazan sake yin abida baya soba ya juyo gun Umma da Ammi yana mai kwantar da wuya yace dan Allah kuma kubawa Abba haquri Ammi ta watsa mai harara gami da cewa banyi alqawariba ai kai kai ka haifi kanka ba a isa a maka zabi ba toh dole zaka saketa dan bazaka kashe yar mutane a banxaba kai kaine mai hannun duka ko Ummah tace dan Allah Aysha karkiyi yaji wannan zance ana qoqarin danneshi kekuma kina ingizashi Ammi tayi kwaffa tare da cewa kuma wlh kar Na sake ganinka a dakinta tayi ficewarta.....            Yaya Bashir yace Hassan bakaji duk tsatstsauran ra.ayinkane zai jawo maka komai haka dai suka taru sukayi ta mishi fada fada nasiha nasiha daga garshe suka watse ........shikam Hassan gida ya koma ya rasa meke mai dadi a duniya ya zaiyi su Abba su gane halin da yake ciki har zuwa daren rannan ya kasa samun sukuni gashi yau win duka baima samu ya rabetaba bare ya danji sauki          d qyar yayi sallan ihsha ya wuce gidan kai tsaye dakin yayi niyar shigewa har yazo bakin kofa yaji Ammi Na cewa kai ina zakaje me ka ajiye a dakin a hankali ya juyo yazo gunta yace Ayyah Ammi am dan Allah kuyi haquri mgni xan bata a hatsale tace fita fita ka ban waje kaje ka samu Abbanku baniba wato nice mareiniyar wayonko tajuya tai tfy ta da saurinsa yaje ya tura kofar yajida gam a rufe rai a bace ya koma gida ya kwanta da takaici can ya tuna da yabar daya phone enshi a gunta ya dauki wayarshi ya kirata..............      Tana kwance ta fara bacci taji Qatar wayan da sauri ta daga tce laaaa ya manta wayarsa ta daga tare da komawa kan gadon cikin damuwa da kasala da tunani cikin raunin murya yace Hello Fateema kinyi bacci ne ? tce Ehhh  kinyi bacci baki nemeni ba ko kadan...en nemaka kuma mai zanmaka ......

        *Kuyi haquri masu karatu ban samu nayi typing da wuriba*

By garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 35 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 A hankali yayi ajiyar zuciya da sauke numfashi ya kirata cikin wani irin yanayi kamar mara lfy yce Fateena banda lfy....ta danyi shiru candai ya sake cewa bazaki tabbyen meke damu naba ...a a zan tabbaya ka mana yaci gaba da cewa zuciya tace bata da lfy ji nake tamkar Na kusa mutuwa da sauri tace kai ba kyau fa mutum ya ce haka shikuma a take yaji tausayin kanshi da kanshi ya kamashi yace Fateema Na kusa rasa numfashina kinga ko ai jiki ba muntashi kam sai mutuwa ko?ita dai haka Allah ya yita tana tsoron a kirawa mutum mutuwa a take taji hawaye Na cikamata ido cikin rawar murya tace.....  Ka gayawa Abba d su Ammi baka da lfy ne to kaje asibiti mana ya kara narkewa a jikin blanket tare da fesa numshi waje yace Abba Na baya sona yanxu haka Ammi nama harda Ummah Fateena duk yanzu ba mai sona kema ba kya so nako? Ko Na mutu ba ruwanku ..   Cikin kuka tace suna sonka fa yace to kefa ?tai shiru yace shikenan tunda Na San kekam bakya sona tace nidai kaje asibiti da yce toh ke ki dawo gida mana kije ki samu Abba kice ke kam zaki dawo gidanki indai kinson Na samu sauki gashi duk karayar da nayi da sun taso da sauri tace sun taso kuma yce ehh tace toh gobe ko jibi muje gidan Bappa zai hada maka wani mgni yace a haka sukayi sai da safe zuciyarsa Na suya................                    Yaw kwana 3 da yin mgn kuma tun ranan ba a sake barinshi yaje inda Fateema takeba duk ya fita haiyacinsa baya zuwa Asibitinma Sam a gida yake wuni Ammi kuma ko gyasuwarsa da qyar take amsawa Abba kam cewa yayi inya kawo takaddar sakin sayi mgn Amman ba yanxu bakan...........         Yanzu kusan qarfe 10 :23 pm ya shigo gidan Porlo Ammi ya nufa yana shiga ya kwanta kan kujera ya daura hannayenshi kan goshi Ammi da Hussaini da Nazir ga Amirsuna ta hira Nazir yace yadai oga yaw ba ko SLm ne bai kulashi ba Hussain yace ai da wanine fa ya shigo ba slm da munsha masifa........ Ammi tace toh ma inba baqin haliba kowa Na hira shi yazo ya riqe kai kamar maraya..          Ya tashi ya zauna fuska a murtuke yace dama ina zaku ji slmata kuna ta surutu kamar barebari😜😜😜 ya dankalli Amminshi a raunane yace Ammi ai ke da Abba ni kunmai dani mara qarar woyar Nazir ta katseshi yana dagawa yace Hello my dear ya danyi shiru sai can kuma yace am sorry my dear ganinan zuwa yanzu zan dawo.  Ya katse kiran gami da miqewa yace kutashi mutafi gida dare yayi fa Shi dai Hassan bai kulasuba Hussain yace bro miqe mu tafi  yanxu nasan Zainab tana can tana zaune dan wlh bazata iya kwanciya ban koma ba Hassan ya watsamusu harara gami da mgn a cikin zuciyarsa shegu mugaye ai Ku duk xuwa zakuyi kusamu Mtn Ku Na jiranku wato nine wahallale mai kwana da pillows ko toh wlh yaw haqurina ya Kare za aga rashin kunya.    Nazir ya miqa mai hannu yana cewa taso mu tafi ya girgiza kai ya kamo hannun Naxir ya mike tare da yin mgn da sudin kawai sukaji abinda yace bazan komaba yan iska ai gun matanku zaku tafiko to nima gun matata zan tafi yasa hannu ya tura Hussain ya ratse ta tsakiyarsu ya tafi dakinta yana tura qofako yajita a bude yana shiga ya maida kofar garam ya rufe Ammi kam mmki ya hanata mgn Nazir d Hussain kuma dariya sukayi  tare da yiwa Ammi  SLM suka tafi..       🚢🏻🚢🏻🚢🏻ku biyoni muga wacce wainar zai toya a dakin😜 kabara karfa aita mutsu mutsu😜

by Garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar FULANI part 36 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 Tana kwance kan gado tana baccinta cikin kwanciyar hankali sai numfashi take fitarwa a hankali...ya koma jikin kofa ya jingina da gefen qofar tare da harde hannayenshi a girji ya dan jingina kanshi  da jikin kofar ya tsura mata idanu yana mai karemata kallo cikin tsananin qaunarta da shaukin begenta keta fixqar zuciyarsa ya zubamata ido qur ko qiftawa bayayi kwance take tayi rigingine da alama daga wonka ta fito ta bingire agun ta kama bacci towel ne a jikinta da bai wuce iya guiwaba sai dan qaramin hijabi da iyakarsa kan kafadunta...  Nan take yaji zuciyar Na jansa zuwa gareta a hankali ya rinka takawa har ya isa gareta a hankali ya haukan gadan wai gudun kar ta tashi cikin hikima ya tattara hijabin jikin nata gami da tureshi gefe yasa hannunshi a nitse ya kwance towel en nanda nan yaji qirjinshi ya fara bugu uku uku tunanin shi ya fara kaucewa ya fara manta koshi waye a inayeke kuma yake.  ..ita kuma sai lokacin ta dan motsa tare da dan daga hannunta daya ta cusa cikin gashin kansa da sauri ya jawota jikinshi cikin sauri da gigita ya manna bakinshi kan dukiyar Funaninta nan yaci gaba da sarrafata ta yadda yake so wani abin mmki kuma da ya qara haukatashi bai wuce yadda itama take mayarmai da martanin duk abin da yake mataba cikin wani salo da shauki duk abinda sukeyi idonta a lumshe toh fa ase ita Fateemaaa nata gefen mafarki takeyi duk abin da yake mata a mafarki take ganinshi wai Fateema bakisan a gsk kike son haukata mana Doctor Hassan inmuma tafiya tayi tafiya gaba daya hankalinshi yabar jikinshi ya fara gurnani kamar wani xaki ga numfashinshi dake shirin barin jikinshi duk burinsa a duniya a yanzu bai wuce ya jishi cikin jikintaba itako alokacin ta tashi daga salon nata kidimar da sauri ta bude ido gami da tureshi ina shi bai sanma tana yiba da sauri tace ..                     Wayyo wlh ni ka barni bana so kabari kar ka sake ban warkeba wlh inajin tsoro bana so ta daddage ta tureshi ya dago a kidime ya kamo hannuta ya riqe qam yana durqushe kanshia  kasa da azaba ya dago kanshi ya kalleta ganin idanunashi da suka koma tamkar wuta ya kara bata tsoro ta kara jaa da baya tana dan Allah kayi haquri wlh bazan qaraba kai kawai ya rinqa girgiza mata yana furza ajiyar zuciya da gyar cikin wani irin murya yace dan Allah dan Allah ki taimakamin kiyi haquri ki ceci raina Fateema  plsss ki ceci ran mijinki nefa  ya qara narke mata a jiki yace so kike na mutune ta girgiza mai kai dan bata San meyasaba yake bata tausayi yace toh kiyi haquri bazan miki da zafiba kinji ta girgiza kai tana mai zubda hawaye tace a a nikam inajin tsoro ka maidani gun Bappa Na ya sake jawota kirjinshi yaci gaba da wasa da nata qirjin jikinta duk ya dauki bari a hankali ya saketa yace bazan miki abinda baykya soba zan haqura kodako zan rasa raina Na haqura kiyi shiru bana son kukunnan naki yana tayarmin da hankali .....ya dauko towel en ya miqa mata yace daura da kanshi ya maida mata hijabinta ya juya ya kwanta a kife ya cusa kansa cikin pillow ya damqe pillow da hannu ya riqa numfashi da gyar itako can gefe ta koma tana kallon ikon Allah a hankali tace dare yayifa ka tashi ka tf gida zan rufe qofa ya mike da gyar yana tfy  kamar Wanda yake cikin maye yazo kanta yasa hannu bibbiyi ya dagota ya hada fuskarsu wuri daya Fateema bakya son ganina ko tace a a yace bakya tausayamin bakisan zan iya mutuwaba inhar Na rasa kulawarkiba banda lfy Amman baki damu daniba kinga yadda nake tfy ko? tace ehh yace toh so kike Na zama gurguko tace a a yaci gaba da cewa cikin hikima da nuna mata wayo yayi amfani da yarintarta yace toh gobe zamuje gun Bappa ko? Zaki rakani ya hadamin mgni tace ehhh yace karfa ki gayawa kowa zan zo da safe in nazo zan kiraki a phone sai ki fito ki sameni a woje tace toh  kinyi alqawari tace ehh ya danyi murmushi cikin qrfin hali ya subba ceta a goshi ya kwantar da ita yatafi tare dajamata kofan sadab sadab ya bar gidan yana zuwa gida ya samu Hussain a bakin kofar shiga part ensa ya kalleshi a yatsine yace kai meya hanaka bacci cikin fada yace bansaniba bro sokake ka jawa kanka masifa ko ka Duba lkacifa 2:Am ya dan bugi kafadarsa yace toh ya zanyi anhanani matata andawo dani kamar brwo ya wuce ya tafi yana mita      ranar dai suduka basuyi bacciba shi tausayawa kansa yake baisan y zaiyi da Abbansuba  gobe itako sai takejin tausayishi da halin da ta Ganshi a ciki.               Washe gari karfe 9 dai ya kirata yace ki futo ganin tace toh ta zari mayafinta ta riqe a hannu tana tafe tana waige waige tajuyo kawai sai ga Ummah a gabanta cikin mmki tace ina zakije   cikin in ina tace a a in in ehm zan kaimishi phone enshine tace waye din ta sunkuyar da kai tana murza yatsunta Ummah tadanyiπŸ˜€ tace Hassan ne ta geda mata kai alamar ehh.. tace toh sai kindawo tace toh tai woje da Sauri Ummah ta bita da ido tace mata da miji sai Allah..      πŸ™ˆπŸ™ˆπŸ˜œπŸ‘πŸ» uhum  kubiyoni dai muji  ina zaikaita kuma me zaiyi😜😜  sann byan  Yaya  zata kaya da Abban πŸ™ˆπŸ˜ŠπŸ˜ŠπŸ˜Š ina alfahari  daku masu karatu by Garkuwan Fulani

By garkuwan  Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 37 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

yana zaune ta iso  sanye take da rida da siket in atanpa mai taushi tayi das a jikinta qirjinya ya zauna ras a cikin rigar ga gugunta da ya baiyyana kib a ciki ta sake gashin kanta yana kwance kan kafadunta yayi ras a kan kafadun tamkar mayafi ta yafe daga saman rigar kaurin mamanta ne suka dan danno kai fuskarta tamakar ta balarabiya dan qaramin bakinta jaa sai sheqi yake daga nesa fatar jikinta kuma tamkar ta jarirai tana taku tamkar hawainiya nanma wai sauri take.......har ta qaraso inda yake bai San ta isoba binta kawai yake da ido ta bude marfin car in ta shiga gami da zama sai da tace kai da kankane zakayi driving ne? Ya danyi ajiyar zuciya gamida lumshe ido yace eh xan iya ai qafatace tafi ciwon tace toh mu tafi kar Ammi ta nemeni bata ganniba ta fito ya kalleta da kyaw lokacin da yaja motar sukabar haraban gidan yace hmmm kina tsoron kar ta gankine ba da mijinki zaki fitaba tai shiru a hankali ya daura hannunshi kan cinyarta yana dan murzata a nitse yace kinyi shiru ko nidin ba mijinki bane shirun dai ta kuma yaci gaba da cewa Fateena kayannan sun miki kyau Amman sun matseki da yawa...tce a a batsu matseni bafa.... Ya juyo ya kalleta ya daga yatsarsa ya zana kan Rabin mamanta da suka fito waje yace haba Fateema ai zakisa zuciyata ta buga in mutu ki gafa kirjinki duk rabi a waje ai wannan sirri nane bana son ki sakesa irin wannan kayan ki fita kinji ko toh tace dai dai lokacin da takai hannunta ta kamo nasa hannun da yake ta faman turawa cikin riga da sauri ya matse hanun nata cikin nashi ya jawo ya daura kan cinyarsa ya rinqa murzawa tana ja yana ja hankalishi kuma Na kan titi... a hankali ya ringa danna hon a bakin wani katon Hotel Na gani a fada mai gadi ya bude musu get ya dannan hanci motarsa ciki ta kalleshi da kyau tace hotel fa me zamuyi anankuma ba tare da ya kalletaba yce zan duba wani mara lfy ne ki fito mu tafi...                Dakine babba da pola ba abin da babu a ciki Na bukatar rayuwa ya wuce daki ya ajiye yar akwatin dake hannusa ya fito ya ce xokici abinci a a Na koshi... Toh bazakison mu tfko nidai Na koshi sauri muje gun Bappa ni girkin innata nakeson ci ya jawota kan kujera ya dauko ledar dake kunshe da zabbi ya rinqa yaga yana bata a baki tanaki yana tura mata a dole da lallashi ya samu taci kadan ta mike tare da gyara zaman rigarta tace mu tafiko yace zoo yayi cikin dakin ya kwanta kan gadon ta tsaya ta tsaya taji shiru ta taka a hakali ta shiga ta tsaya kusa dashi tace bacci zakayi kuma tfyar fa ta turo baki tce ni dai wlh ka tashi mu tf xauna mana a a nidai bazan zaunaba ta fada idonta Na zubda kwallah ya jawota a hankali ya mannata da jikinshi  bakyason zama dani ko kiyi haquri Fateena ki gayamin gsky bakyason zama dani bakyason ganina ko kingaji dani ta gyada mai kai alamar eh ya dago da sauri yce bakyasona kinfo son Abba ya rabamu kinfi son kibarni Na rasa rayuwata yana mgn ne iya gskyarsa kuma har ransa hakane ya kara matseta a jikinshi fateeema kece farin cikina kece burin raina ke kadai zaki iya zama min mafita dan Allah ki samu Abba kice kar ya rabamu wlh bazan iya sakinki ba cikin rashin damuwa tace nifa gsky ba ruwana gwarama su rabamu dan ni kana bani tsoro ka fiye min mugunta ni ni nafison in koma gidanmu.            araunane cikin zulumi ya xame qasa ya ruqo hannunta cikin rawar murayam yace dan Allah fateema ki mance abin da ya rigada ya wuce dan Allah ki qafarceni wlh xaki sameni mai gyara gaba jikinta yayi sanyi ya tashi ya ruggumota ya rinqa kiss inta tako ina cikin hikima ya zuge zip in rigarta ya sabule nashi kayan ya rinqa sarra fata duk ya rude ya rudata  cikin kuku tace kabari bana so wayyo Ammi zai kasheni cikin kuku shima tamkar yaro yce kiyi haquri dan Allah ki bani haqqina kiyi haquri kar kisani nakai kaina wuta wlh yau bazan iya danne Sha.awata ba plss inaji a jikina zan rasa Fateema dan Allah yaw kawai ki barni Na samu nisuwa dake dan Allah in ban sameki yawba toh Narasaki har abada abin mmk baya qarewa a duniya Hassan mutum da akaimai gyaran kareya da targade yana zaune cikin hankalinshi bai xubda kollaba sai yaw kuka sosai yake yana mgn Fateena yau Abba yace nabashi takaddari yau zan rasaki gobe kuma zan rasa raina dan Allah ki bani hakkina kar Na mutu da Sha.awarki ki taimaka in inada rabon Aihu in dasa jinina a cikin mahaifarki ya kara ruggumota kiyi haquri ki kasance uwar yayana dan Allah ki barni insamu in bar mai min Addu.a koda bayan raina abin tausayi shi kuku ita kuku ta fada kanshi ka daina kuku bana so kazo kayi duk abinda kakeso Na yarda bazaka mutuba ta kamo shi zuwa jikinta jikinshi har bari yake ya fada kanta da niyar kauda damuwar da ta addabi zuciyarsa itako rumtse idanunta tayi tana tuna azabar da tasha a baya hawaye nabin kuncinta....qirrrrrrrr qarar phone enshi ya katsemai hanxari da kyar ya Sa hannu ya dauko da niyar katse kiran sai yaga Abbanshi ke kira da sauri ya amsa kiran ko SLM bai Amsaba yace Hassan duk inda kake ka zo yanxu ka dawomin da fateema ya katse kiran cikin farga ya yajawota ya fara samata kayanta ta bude ido tce Na yarda kayi a a Fateema tashi mutafi Abbah Na kirana da gyar yake tuqin Allah dai ya kaisu gida lfy..                                  Cike suke a parlon suna Shiga Abba yazo gabansa yace bani bani takardar sakinta yanxu ya juya ya kalli Ammi da sauran mutanen cikin fargaba yace dan Allah kubawa Abba hqri wlh bazan sakeba cikin tsawa yace Hassan bani takardarta ya dago a razane ya rinqa girgiza kai yana baya baya Abba inason matata wlh bazan iya sakintaba cikin fushi ya rinqa jeramai Maruka in ya marishi sai yace Abba kayi haquri wlh insonta bazan iya sakintaba haka ya rinqa binsa da mari harsaida ya durkusa kasa yana kuka kamar yaro qarami Abba sai kasaketa aurenku kam yaqare da sauri ya kamo hannu Fateema wacce tunmarin forko da akamasa take kuka fatee kibar kuka kicewa Abba kinyafemin kina sona kar arabamu saketa Abba yace dashi Hassan ya qara rudewa yaje gaban Ammi yace dan Allah Ammi......dakata tace dashi yau koka saketa ko najama Allah ya isa da sauri yaja hannunta yana kuka sharaf sharaf Wayyo Ammi karkijamin Allah ya isa so kuke Allah yayi fushi dani Amir da Hussain da Fawaz duk kuka suke Ammin jikinta yayi sanyi yadda ya doro kanshi a cinyarta ya riqo hannun Ummah yana kuka mai tsuma ran mai sauraro Allah sarki uwa da danta nan take taji tausayin dannata Hassan dai yake irin wannan kukan yana rarrafe kamar yaro yaje gunwannan yaje gun wancan..       Kukan ya isa haka Hassan ya isa cewar Alhj babba Kakansu kenan  ya kalli dansa sarki Aliyu yace  Aliyu da ga yau bana son Na sakejin wannan batun kar kasake cewa zaka raba aurensu koda bayan raina cikin girmamawa da kaunar mahaifinshi yace shikenan baba duk abinda kace haka za.ayi agafarceni bazan karaba..Hassan kuma da rarrafe yaje gun kakansa ya kwanta kanshi yana sheshsheqa ya kasa mgn fateema sai ajiyar zuciya take a hankali Alhj babba ya dagashi ya  ajiyeshi Yce Nafisatu ke da Aysha kuje kushiryamar matarsa yau dinnan sukoma gidansu sai yanxu Hassan yayi wani irin ajiyar zuciya Alhj Babb da Waziri da galadiwa da sauran manyan  fada sukasashi gaba suka rinqa mai nasiha  yako yi alqawarin bazai basu kunyaba Abbanshi kuma ya yafemai Amman yace da saura bazai gama hucewa ba harsai yaga yadda zamansu zai koma       muje     zuwa da saura dai by garkuwan fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 38 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Tunda sukaje suna hada suna hada mata kayayyakinta tai shiru suna dan mata nasiha Umma ce ta dauko yan magungunata tace toh Fateema kinga dai yadda al.amarinnan ya kasance dan haka dole sai kunyi haquri da juna kibi umurnin mijinki yi nayi bari Na bari dan aljannarki Na qarqashin diga digin mijinki ita dai tunda Umma take mgn kuka takeyi sosai a hankali Ammi tazo kusa da ita tace Fateema ni tamkar ya kike a gareni ni ba surkarki bace Umma itace surkarki ga mgninki kar kiyi wasa da shansu tasa hannu tana goge mata hawayen tace meke saki kuka bakya son komawa ne?                   Ta geda kanta alamar eh Ammi ni nafi son zama a nan gidan Ammi ta dan jinjina kanta tace toh   karki damu kiyi shiru indai bakya so to bazaki komaba Wlh Aurenma inkince bakyaso bazamu yimiki doleba dan kema yace kuma kina da damar ki akan zama dashi...a hankali Umma tace  haba Aysha kiyi kokarin ki xama babba mana ya kamata ki gyara ba ki bataba Ammi tace       a a Ummah ai gsky ne kuma zanje Na shaidawa kankansu Tana fita Umma ta dafa kafa danta tace dan Allah Fateema kimin afuwa ki koma gidan mijinki kuma kimin alqawarin zama Na gsky ki tausayawa Hassan dan Allah Na nemi alfarmannan kuma inma akwai abin da yake miki Wanda bakya so ki gayamin insha Allah zanmishi fada a kai kuma bazai sakeba                 cikin kuka ta geda kai tace ni dai Umma  a kirashi kimai fadan a gabana kuma in ya yarda toh sai inkoma a hadani da Zubaida da mama Umma tace toh bari Na kira woshi                               a parlo Ammi tace cikin rutsubawa da girmamawa baba itafa yarinyar tana can tana kuka wai bazata koma ba Alhj babba ya dan jinjina kanshi yace ai Na gama magana Hassan tashi kaje kaja hannun matarka Ku tafi da sauri cikin zumudi ya mike ya fita yana fita suka hadu da Umma suka koma dakin tare...           Da sauri ya qarisa gunta yama manta da Umma ya jawota zai ruqqumota da sauri ta tureshi tayi baya kusa da Umma cikin kuka tace Umma ba kinganshiba haka yaketa min ni bana so tsoro yake bani ni ya daina tabani ki gayamishi ni banaso ya daina cikinjin kunya Umma ta jawota tace haba Fateema ai wannan sirrinki ne da mijinki kar ki sake ki sake gayawa wani irin zancennan kuma kiyi haquri gashi a gabanki zan hanashi cikin jin kunya tace Hassan ka kiyaye kanshi a qasa yace uhummmmmm hmmm toh Umma wlh zan kiyaye insha Allah zan guji duk abin da bata so kodako ni zai zama ajalina Umma tace Allah ya muku albarka Kinji ko kinyarda Ku koma ta geda kai muryar Yaya Bashir ke cemusu Abba yace su fito su tafi           suka fito tare da cewa toh  yana gaba tana baya da mama a gefensu sukaje parlon                               Hassan kam gaba days jikinshi yayi laqausa da nasihohin da ake musu mai shiga jikin ita kam haka kawai ta kasa barin kukun cikin raini Hassan yace ngd iyayena Allah ya saka muku da ma daukakiyar Aljannanh duk suka amsa da Amin Alhj babba yace kama hannun matarka Ku tafi ke Ruqqayyatu jakadiya kenan tashi Ku tf sauran gyara da lura yana gareki kuma ni da kaina zan rinqa bincikanku........                   Tunda suka koma mama da sauran barorin gidan harda matar Hussain da matar nazir suka hau gyara tuquru abi da hannu da yawa kafin kace kobo gida tako ina ya dau sheqi da qamshi mai sanyinji mama da kanta ta shiga dakinshi ta gyara komai tsab komai sai shegi suyi abinci kala kala duk harda mama suka zauna kan tebirin cin abinci..     Sun gama cikin abincin kusan qarfe 9 pm. suka watse Zainab har ta fita ta dawo da dan karamin cikinta tazo gab da Fateema tace toh Anuty Na dan Allah a kulamin da dan uwanmu a dawo dashi cikin haiyyacinsa.   Fateema ta dan tabe baki tace hmmm kunemi wata ba dai ni ba kam

By garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 39 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 qarfe 11  dai dai ya gama sbyvrin kwanci baccinsa a hankali ya dauki turaren kan mironshi ya rinqa bin duk jikinshi wani qamshi mai sanyi ya rinqa tashi yasa kum a kanshi ya rinqa kontar da sumar kansa mai laushi da sheqi ya fito ras tamkar jarumin India film innan sheheet khapoor a hankali yake takawa kai da ganinshi Kazan jin sarautane gaba da baya kuma dan Filanin asali ziryan wlh dolema Hassan yayi kyau shifa daga Fulanin gefe biyunnan ya fito Fulbe Yola be Fulbe Gombe.                                A hankali ya murda qofan yako yi Sa.a a bude take ya maida qofan ya rufe a hankali ya karisa kan gadon ya jawota jikinshi rigar baccin dake jikinta yar qara mace mai taushi da sulbi bakace mai shara shara duk suran jikinta tayi fiyau a ciki....                      Hannunshi yasa ya rinqa shafar fuskarta har zuwa qirjinta. cikin bacci taji wannan baqon yanayi da sauri ta tureshi hadi da mikewa abin da ya faru a deren forko da ya shigo dakinta ya rinqa dawo mata a idonta tamkar yanxu abin ke faruwa ta tuna tsantsan azabar da ta Sha da sauri ta rumtse ido tace cikin yanayi tsoro bana so wlh bana so ka fita harkata da sauri ya kamota yana jijjigata kiyi shiru dan Allah darene fa kowa Na jinmu dan Allah kiyi haquri nifa mijinki ne in ban rabekiba wa zan raba ya mannata da kirjinshi yana shirin ya dan lallashe ta cikin karaji ta tureshi ni bana so mugu kawai ai dama nasan niyarka so kake Na dawo ka kasheni ai ban manta abin da kamin a bayaba Azzalumi cikin sauri ta juya tai woje..                                    Kai tsaye dakin mama ta nufa tana zuwa ta kwanta gefen mama tai baccin ta cikin jin tsoro                                  shi kuma a nitse ya koma bakin gadon ya zauna ya Sa hannunshi bibbiyu ya dafe kanshi cikin damuwa da fargaba yana tunani ya zaiyi fateema ta gane yadda yakeji a haka ya kwana a zaune.                   Da asuba mama tayi mmkin ganin ta a dakinta da sauri ta daka mata duka cikin alamun tabbayoyi tace me hakan? me ya kawoki nan? ina dakinki? Me kika zo yi? Haka taita jeromata tabbayoyin Ta rinqa murtsike ido tace ni mama tsoro nakeji tsoro kuma toh in tsoro kikeji ki tafi dakin mijinki ta mike tare da kamo hannuta tace taso mu tafi janta take har qofar dakin Hassan tace kar ki sake zuwamin dakina ga inda zaki zo ta juya tai tafiyarta tana ta fada             itako binta da ido tayi a hankali ta juyo ta kalli qofar dakin da sauri ta juya ganinshi a tsaye yana kallonta da alama masallaci zai tafi.     Da ranako wunin gaba daya taki su  hada inuwa  daya                     Qarfe tara Na dare mama tace Fateema jekiyi wanna ki shirya kije dakin mijinki.             Ta dan zunbura baki tace  Hmmmm................. tana zuwa tai wonkanta ta Sa yar riganta  mai dan kauri iyakarta guiwa taje ta rufe daki ta zare kiy tai kwanciyarta ta dan mikar da qafarta daya daya kuma ya tadan nadeshi ta dan tura ma zaunanta sukayi dam dasu daga baya.                          Shikuma yana dakinshi har qarfe 12  bacci ya gagari idonsa ya dan ja tsaki mtsssss kai kai Fateema wlh kina azabtar dani ya tashi ya zauna bana son kici gaba Damin kallon mugu ko azzalumi mai son kai a gareki.haka yaita zama cikin zulumi ga tsananin Sha.awarta dake cin zuciyansa     zuwa qarfe 1:Am ya kasa jumrewa dole ya mike yaje dakin ya murda qofar a rufe ya  girgiza kai ya koma yana wani irin murmushin da bansan ma,anarsaba  kiy ya dauko yaje ya bude qofar ya shiga  kwanciya yayi a gefenta a hankali ya rinqa kiranta cikin kunne kamar mai rada da sauri ta farka ta zazzaro ido waje😳                tace wlh ni ka matsamin fa.                              Kuyi haquri masu karatu Assalamu kharu minal chart πŸ•Œ lokacin sallah yayi bari mi jula sai muci gaba fatan Alkhairi a garemu baki daya😊😊

  by garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 40 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

ya miqe ya nufi inda take yana matsota tana jan dabaya har ta isa jikin boggo ya tsaya gabanta ya kama kafadunta ya tallabo kanta ya tsura mata mayatattun ida nunsa masu Sa zuciyarta bugawa da rikita qoqolwar yan mata idanu masu tsadar ganuwa dan zaka yizan wata da yarima Hassan bazaka ga qwayar idanunshi ba..               Da sauri ta sauqe idanta qasa dan taji wani irin yanayi taji shakkarsa da tsoronsa sun cikata                   a kasalance yace daqo ki daqo kanki ki kalleni ki gayamin me matsalarki ki gayamin me kike nufi a kaina ki gayamin plsss Fateema wlh kina cutar dani wlh zaki hadani da ciwon Mara menene matsalar ki gayamin laifina Na baki haquri ...                                        Cikin yanayin tsoro da yarinta tace ni ka bani hanya ka matseni.     Inna baki hanyar ina zakije?    Ni bacci nakeji zanje in kwanta... Ya lumshe idansa ya bude tare da kawo hannuta ya nufi kan gado da ita     taku yake tana binshi a hankali tana kallon bakin kofa suna zuwa dai dai qofar ta fisge hannunta da sauri ta bude qofar da gudu gudu sauri sauri ta nufi dakin mama shima da saurin ya biyota yana ina zakije karfa ki fita ki dawo ni zan tafi dakina..       Ita dai gudu take tazo dai dai bakin kofar dakin kuma ta juya baya taga ko ya isota ganinshi dab da ita yasa ta juya da  sauri aiko tsautsayi sai buga kanta tai jikin kofar gum da qarfi cikin jin zafi tasa qara tare da riqe goshinta da tuni ya kumburo tab.  Cikin sauri ya karisa gun ya kamota yana sannu kin ga abin da nake jiye miki ko gashi kinjima kanki ciwo kin cutardani abanza shi har cikin ransa yakejin zafin yasa hannunshi mai taushi jazir dashi kan qulun da niyar murza qulun dan ya bace.     aiko ta kamo hannu gami dasa kuka tamkar yarinya tana wayyo mama ki budemin qofa zai kasheni fa cikin bacci mama tajita da sauri ta diro daga gado taje ta bude qofar   tana ganinta ta dage ta hada duk qarfinta ta ture hannun nashi daga kanta ta koma jikin mama tanata sheshsheqa cikin kidima mama tace lfyar ki kuwa Fateema? meyake farune Hassan?  Cikin yanayinshi Na qin yawan mgn da miskilanci yace nima ban saniba mama nadai jita tana ta ihu tana gudu shine nafito Na sameta a haka ... Mama kam ta gane meke damunsu tasa hannu ta ture ta daga jikinta tace toh da kike maqalemin ni dame zan taimaka miki ni ba likitaba ai wanda kike gudun dai kike cin mutumcinsa shi zai taimaka miki cikin yarinta da shagoba ta tura baki tana yarfa hannu da dan bubbuga qafa da shan yaji tace 😩😭ni ni dai gsky a barni bana so a barmin kaina haka mitsssss mama ta ja dan guntun tsaki tare da turata gun Doctor tai shigewarta daki ta rufe.                          Itako kuka ta qara sawa ya kalleta ya girgiza kai yasa hannu yana janta tana tirjewa yaga dai bata da niyar binshi sai kawai ya daqota kamar jaririya ya ruqqumeta akirji ya nufi dakinshi tana                         .                                kan gado ya kwantar da ita ya hau ya rinqa murza wurin tana kuka dan zafi ta rinqa shigewa jikinshi tana shakumoshi sai da yaga qulun ya bace ya dauko mgni ya bata tasha a hankali ya gyaramata konciya ya dan zame kadan ya riqo hannunta shikin yanayin gsky da gsky yace Fateema a yidayam ko baki sona kin gaji dani mai nayimiki mai tsanani haka da kika kasa mantashi kin kasa yafemin ta dan kalleshi a raunane tace ba nacemaka Na yafeba ya kamo hannunta cikin rauni ya sumbaci bayan hannunta idonshi sinyi jazir cikin rawan murya yce Kin yafemin to meyasa bazaki tsaya inda nakeba gayamin menene bakya son Na kusanto inda Kike ki gayamin namiki alqawarin Barin duk wani abinda zuciyarki ke qii game dani.           Da sauri tace ni ka daina tabani bana so kai komai sai kazo kusa dani kai ta mammatseni kajiko ya quramata ido ya qaremata kallo cikin qarfin hali yace Fateema ke nakeso ba jikinkiba bawani abun daban nake soba zatinki da farin cikinki su nakeso ya danyi shiru idon shi cike da azabebben qaunarta ya qara masowa gareta yace Fateema qaunarki nake Amman kuma dole Na bukaceki ko dan dabbaqa aurenmu abinda nakeso a gareki shi zai cika zancen ma aurata Amman tunda bakyaso wlh namiki alqawari bazan sakeba koda ko zan cutu             .......         Ayyah Hassan ta damu 😜.   πŸšΆπŸ»πŸ•Œ yan uwa ankira sallah  hami jula  tawon

by Garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 41  Na Aysha Ali  Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 hawayen da yake taso su zubu tun dazu ko zai sa inmu sassauci a zuciyarsa sai yanxu suka zubo masu safiin gaske ya kara matse hannunta yana shinshinawa kamar zai hadiyeta cikin raunin murya yace Amman dan Allah dan Allah ki yarjemin Na rinqa zuwa dakinki ina kwana kinga inbanje ba mama zata kai karata gun Abbanmu ya tsura mata ido yana jiran amsarta sai yaji tace toh ina dai bazaka tabaniba yace eh ya sunkuceta yace toh daga yau mu fara kwana a can tai shiru     ya kaita dakin ya direta kan gadon shima yazo ya kwanta can gefe kan gadon      har ya kashe wutar tace kunna wutan ni bana son duhu yace toh an gama ya kunna sai yaga ta tashi ta dauko pillows ta rinqa jerawa a tsakiyarsu tace toh ga iya filinka ni kuma ga nawa kar Wanda yaje gun Na wani kasani nikam in kazo filina zan hanaka kwana a dakina uhum ta fada ko a jikita ido kawai ya bita dashi  yace toh Na yarda ta juya tai kwanciyar ta kan kace kobo bacci ya kwasheta shiko haka yai ta saqe saqe a ransa wani lokacin a fili yarintar Fateema ke gudu ko shagobane ko tsanarsane yana cikin tunanin               yaji ta cikin baccin da nishadi ta mirgino a hankali kamar wahainiya tako dago hannuta daya ta rata kan girjinshi ta mirgina kafarta daya ta doura kan cinyarsa kan ta kuma kan damtsen hannunshi tai pillow dashi a hankali yayi ajiyar zuciya da firda azabebben numfashi ga tsananin Sha.awarta da ke tsirga kokon zuciyarsa a hankali ya lumshe ido shi dai haka ya kwana cikin kidima tamkar qoqolwarsa zata wartsake.      aiko da asuba tai ta mita Allah in ka sake zuwa guna zan koreka    shi wlh dariya sosai tabashi Amman in yayi dariyar ya jawowa kanshi sai yce kai baby kecefa kika zo guna bani najeba ai ni namiki alqawari ta geda kai tace ai bansan San da nazoba ya jinji kai yaje yayi alwala ya fita masallaci    da safe ko ya gama shirin tafiya hospital ya zo ya samesu suna cin abinci yace mama ni zan fita ta kalleshi da kyau tace abincifa yace Hmmm toh ai ba abaniba zanje haka mama tace Fateema tashi ki bashi abinci ta bargun       itako Fateema ta yunqura ta mike tayi hangar kicin yace tsaya yaje gabanta yace ni Na koshi ya dan roqqofa kanta yace bari Na Duba miki goshin tace toh ya maso ya mannamata kiss mai kyau a goshin ya juya ya fita yana cemata bye sai Na dawo ta tura baki   tana qunquni                           .                         .      haka sukaci gaba da rayuwa kullum sai ta azalzalamai da taushin jikinta da dare gari ya waye kuma ita zatayi ta mita duk San da zai fita kuma sai ya mannamata kiss haka kuma inya dawo                                           akwana atashi yau watanta 3 da dawowa Kuma         yaune ranar da za ayayesu a makaranta yau Fateema zata bar makarantar a matsayin cikekkiyar likitan qashi Zubaida kuma lawyer tun tashinsu da safe take ta shiri baji ba gani sai zumudi take Su Hussain da matansu duk suna parlor ta fito wonka tana gaban miro tana daure da towel a kirji tana ta gyara gashin kanta da yake zube  har bayanta ta muraza yar foda a fiskarta ta tashi ta tsaya gaban durowa tana tuna kayan da zata Sa cikin Wanda aka diddinka musu ta jikin madubin durowar ta hakoshi ya shigo tare da SLM a hankali      bata amsaba bata juyoba ta qura masa ido tacikin madubin tsarki ya tabbata ga ubangijin da yayi wannan halittar Yana sanye dawata shegiyar galila da ta amsa sunanta kalar sararin samaniya mai kyawun ganuwa wondo da rigace iya guiwa sai hularas da takalminsa kalarsu daya sai agogon zinari dake sanqale a hannunshi gashin kanshi da dan sajensa sai sheqi suke ga gashin duk da hular dayasa gashin ya kwanto luf kan keyarsa ta gaban goshinma sai sheqin gashin yake yau rana ta forko da ta fata qarewa fuskarsa da suranjikinsa kallo wani abin takejin yana yawo cikin jinin jikinta duk tsikar jikinta ta miqe tsaye daga tsakiyar kanta takejin wani Abu Na wanxuwa har kan dan karamin yatsar kafarta        πŸ™ˆπŸ™ˆπŸ™ˆπŸ˜πŸ˜πŸ˜˜   takwara ina qaunarki Allah ya tabbatarda Alkhairi agareki  Aysha Aliyu Tsamiya😘by Aysha Ali Garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 42  Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 Ta kasa koda qifta ido shima itan yake kallo a hankali ya tattara gashin ka n bayanta ya maidashi kan wuyanta ta gefe daya ya dan daura gemunshi ya dai dai ta fuskarsu a hankali ya dan qefta mata ido daya ya daga girarsa dayan ya danyi murmushi sai da gefen kuma tunsa ya lotsa a hankali ta sauke idonta cikin nasa tai saurin sauqe idonta qasa ta danyi ajiyar zuciya Shi kuma numfashi ya furzar yce hingo ga kayan da zaki saka irin galilar jikinshine takalminma kalarsu daya da nasa sai gyale kalar takalmin da poser  sai ondis masu taushi har da rigar nono ba musu ta karba ta shiga toilet doguwar rigashe wacce tasha aiki Na zamani ta saka rigar ta zauna a jikinta das tana fitowa tai gun miro ta dauki abin kulle gashinta ta kulleshi daga forko ta kama jelar ta kitse ta wurgashi ta gefen wuyanta ta murza daurin dan kwali kai abin ba mgn wlh ko nace zan zayyanamu yadda suka fito abin bazai faduba a hankali suka fito polor Na.ima matar Nazir da sauri ta nupesu tana  ta daukarsu picture Zainab kuma da cikinta da ya bayyana sosai sai dry take tana ayye kunji dadi zakuyi sauri da Salle yadda kuke so nikam Na zama kaya ta fada tana kollon mijinta a hankali ya shafa cikin yace karki damu muma zamu aihu mu koma dai dai dasu duk sukayi dry suka dunguma sai babbar makarantar Nan ta gombe (G,S,U) gaba ki daya harabar makarantar cike take da jama,a ga manyan baki gomna sarki kam dama yau dole yazo haqiqa taron yayi taro duk daliban sun samu kyatuttukan ban girma da jinjina Fateema Hassan Aliyu saraki da Zubaida Aliyu saraki suna masu amsar keutar jinjina da karramawa Fateema aka fara kira a hankali ta yunqura tamiqe ta fara haurawa inda zataje ta karbo kyautar Hassai ya juya gabas da yamma tako ina ita aka xubawa ido take yaji wani irin kishi ya tokari qirjinsa ta qarisa gun shugaban makarantar ya mikamata ta dan rusuna ta karba  aka bata abin mgn da zumar tai  godiya da fatan kowa Allah ya maidashi lfy a hankali Hassan yayi tattaki ya iso gun ya karbi abin maganan  shi yayi komai a madadinta suka juyo suna saukowa a hankali cikin takun qasaita nan take jama,ar dake gun suka dauki sowa ganin Hassan da Fateema tamkar taurari a cikin duhu da ka gansu kaga ma aurata nanfa aka rinqa daukarsu pictures tako ina abin gonin Sha.awa itako gaba daya ta rude da sauri tadan rakubu a jikinshi nanfa abin ya kara fitowa Yan jaridu da gidan T,V da Radio suka koma Kansu daker suka samu suka kauce garfe 2  dai dai suka tashi bayan sunyi sallah suka wuce Fada dan gudanar da bikin tayasu murna a ranar dai a gsky Fateema tasha gajiya duk sai da ta kidime dan  yawan zirga zirga sune basu koma gidansu ba sai  qarfe 9:pm....... 😜                        Kufito mu biyosu dan muga ya gajiyar zata kaya.       By garkuwan Fulani
[4/12, 11:30 AM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 43 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Suna shiga gidan su Nazir da Hussain duk sukayi saida safe suka nufi part insu mama kai tsaye gefenta ta nufa shima Hassan can part enshi ya dosa yaje ya watsa ruwan dubi ya Sa rigar bacci mai dan igiyoyo ta gaba ya maidasu ta baya ya dan qulle daga sama kuma faffadan girjinsa a bude daga qasama rigar bata qarisa guiwansa ba cin yoyinsa da sharaban qafafunsa duk gashine a kwance Zara Zara a kan farar fatarsa gashi mai taushi da saitsi phone inshi kawai ya dauka ya nufi dakin Fateema cikin yanayi Qaunarta da begenta ga tsantsar Sha.awarta dake azab tar da zuciyarsa a hankali ya bude qofar ya tura kansa ciki da yin slm cikin murya mai kama da maiyin rada       .....................turus ya tsaya bakin gadon ya kura mata ido kai abin dariya  Fateema da mmkin ta baza su kareba kwance take kan gadon ta kifa qirjinta kan pillow ga guda 2  ta jerasu a madakatar da take yiwa Hassan Rabin jikinta kuma a qasa ta durqusa da guiwarta ko takaimin qafarta bata cireba kanshi kawai ya girgiza ya qaraso kanta a hankali ya birkitota ya daurata kan pillow shi kuma ya danyi qasa ya zare takalman qafarta ya dawo kan gadon gaba daya da ita ya dan kifata kan kirjinshi ya zuge zip din doguwar rigarta cikin hikima ya rinqa jan rigar ta qasa har ya cireta ya jefar da ita gefe itako Fateema a take taji sanyin A.C da sannin hadarin da ya taso ya rinqa ratsa jikinta sai ta rinqa qwaqumasa jikinta tana ta faman shiga cikin jinkinshi ya kalleta da kyau cikin ransa yace toh gashi dai ni bani Na matsakekiba ni kuma kina faman rabani da hankalina sai kuma kin tashi ki isheni da mita da koke koke yadan matseta a  jikinahi yace gwandama nasan nayi laifin tinda ke kike kawo kanki                                   a hankali ya ja borgo mai taushi ya rufesu ya qara jawota jikinshi itako harda qara narkewa a jikinshi da fidda numfashi cikin sauki ita  adole taji dumi Shi kam tuni ya kasa sarrafa kanshi sai ita yake ta juyawa ta yadda yake so da muradi ya rigada ya fita haiyacinsa ya rude iya rudewa sai sabbatu yake da mammanna mata kiss yake tako ina ya rigada ya gama subule duk wasu kayan jikinsu                   cikin bacci taji wani irin bakon yanayi da sabbatun da yake Ayyah Hassan duk da tsananin Sha.war dake damunsa ga azabbeben ciwon bara dake tsirgar masa gashi ya gama fita hayyacinsa ga damar daya samu zai iya komai a wannan lokacin cikin qarfinsa dan ya kauda abinda ke Neman zamamai fitina  Amman ya kasa .sabida Alqawarin da ya mata shiyasa cikin wahalar da tsananin bukatar cikin wani irin yanayi murya tamkar wanda yake cikin ciwon ajali ya tallabo kanta yace            Fateema dan Allah kiyi haquri ki taimakami  wlh bazan iya jurewa ba kuma bazan iya karya alqawarin da namikiba har sai kin yarda bazan kusance  ba tare da bakya soba dan Allah ki taimaka min wlh zan iya cutuwa zan rasa lfyta ya kara narkewa a ajikinta itako tana tureshi tana zubda qolla tana ja da baya cikin tsoro tace ni dai wlh bana so kuma wlh zanyi kuku da ihu da qarfi ni ka bari ko inje in gayawa mama ya daqo idanunshi dasun rigada sun zama tamkar wuta gaba daya gashin jikinshi ya mimmiqe jijiyoyin hannushi duk sun taso yasa hannushi bibbiyu ya damqe mararsa  ya kafa guiwowinsa kan gadon ya ronqofa da firjinsa cikin wahalliyar murya yace kiyi shiru zoki kwanta Na barki Na haqura duk dai nasan haqqinane a kanki kuma in bansamuba komai Na iya faruwa dani ta dai tsaye ya kirata cikin murya kamar Wanda yake shirin suma yace Fatina zoki kwanta bazan miki abinda bakya soba Na miki alqawari sai da yardarki tace to tadan lallabo ta kwanta gefenshi shikam yananan a yaddayake tun dazu ita kam tuni tayi baccinta shikuma a take yaji wani irin qullewar Mara ga a zabebben zazzabi ga kanshi da yakeji tamkar ana sarawa nan take yaji sanyi ya shigan jikinshi duk ta inda gashi yake yakejin sanyin Na shigarsa cikin axaba ya kwanta a duqunqune hannunshi matse da mrarsa dan jin marar yake kamar zata balle sai rawan sanyi yake.                    .....by garkuwan Fulani
[4/12, 12:14 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 44 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Da asuba duk su yi sallah a masallaci sun fito suna tafiya Nazir ya kalli Hussain cikin alamun damuwa da tabbaya yace toh yau meya hana Hassan zuwa masallaci Hussain yace ko makara yayi Nazir ya dan jinjina kai yace badai makara bakam kai dai bari Na kirashi muji Allah dai yasa lfy Hussain yace Amin yana dannawa ko wayar ta shiga bugun forko a cikin kunnen Fateema da sauri ta mike tana dan dube dube tayi mmkin ganinshi kwance sai karkarwa yakeyi gashi hatta jijiyoyin kanshi saida suka taso ta kallleshi a rude tace hmmm baka da lft ne me yake damunka bakaje massalaci bane yau shiru sai idon da yadan bude da gyar cikin wahala da azaba ya bude baki kamar mai rada yace daukomin jallabiya a dakina da gajeren wondo cikin yanayin da bansan me xa acemishiba ta shiga toilet da sauri ta dan watsa ruwa a gurguje ta yi alwala ta fito ta dauki doguwar riga baka ta zira a jikinta tazo kanshi tace a nakiranka fa tun dazu baka dagaba a hankali yace daukomin kaya tace toh ta fita da sauri tana zuwa ta dauko tana miqa mishi zata juya ta nufi waje inda ake buga kofa dan su Hussain sun gama rudewa dan sunsan ba lfy sunkira kusan kira goma ba adagaba  ya kamo hannuta cikin azaba yace taimaka ki samin rigar ta zura mai ido cikin mmki tace bazaka iyaba ne ya gyada mata kai cikin rudewa ta taimaka mai yasa rigan da wandon ta fita a Palo sukaci karo dasu Nazir da mama da ta budemusu qofa cikin sauri Hussain yace Qanwata ya dan uwana fa? lfy kuwa?  Nazer yace meyasa baije masallaciba? meyasa bai daga phone enshi?    Kaha suka jeramata tabbayoyin sai ta rasa wazata bawa amsama a cikinsu ta zuba musu ido mama tace lfy kuwa shikam Nazir dakin ya nufa kai tsaye yana shiga da yaga halin da Hassan yake da sauri yazo yaja Hussain ya nufi dakin dashi cikin rudewa Hussain ya kamo hannushi daya damqe mararsa zai jaa cikin axaba yace bros Marata cikin rashin fahimta Nazir yace meke damunka meke maka ciwo marrace ya gyada masu kai da sauri Hussain ya tafi cikin dakin Hassan din ya dauko dan garamin Bo's inshi Na taimakon gaggawa yazo shi da Nasir gaba daya suka duqufa binciken lfy yarsa Cikin damuwa da takaici Nazir yace kai Hassan meyasa kake son kashe kanka da kanka mesa zaka cutar da kanka ya za.ayi kana da mata bawai baka da mataba zakabar bukata ajikinka har ya nemi dauke lfyarka da sauri mama tace kumin bayani meke damunsa Nazir yace ai bazaki ganeba mama cikin jin haushi Hussain yace zata gane zamu fada mata Nazir tayiwa yarta fada ta kuma kai laifin da tayiwa mijinta kara har gaban Abba in anqi kuma ni zanyi komai ya dauko wata allura ya jaa ruwan ya daidaita yace mama a yanxu dai dole sai anyiwa Hassan wannan allurar Amman da zaran anqara yimishi gaba zata shafi qwoyoyin aihuwarsa zata iya rabasa da lfyarsa mama ban San irin wannan zaman Fateema keyi da mijintaba ya juyo gun Fateema bayan ya mishi allurar a take bacci ya daukeshi cikin jin zafi yace haba Fateema kefa musulmace kuma muminama kuma kina da ilimi kinsan haqqin mijinki a kanki meyasa kika zabi ki cutarman da dan uwana meyasa kike son Allah yayi fushi dake meyasa ya qarisa mgn cikin yanayin wa.zantarwa da lallashi cikin sanyi jiki ta sunkuyar da kanta qasa ya juya ya nufi parlo yace kixo ki sameni a nan tabi bayanshi ita da mama Nazir kuma ya zauna yayi ta kula dashi a parlo kuma mama da Hussain sun sata a gaba nasiha sukemata sosai mama kuma tayi alqawarin zuwa har gidansu ta gaya bappanta matuqar dai bata gyara hallayarta ba shikuma Hussain cewa yayi wlh indain bakya son dan uwana ni zanyi fushi dake karki sake min mgn zankuma je ingayawa Abba ba laifin Hassan bane laifinkine sunyi nasiha sunyi fada duk dai  tai ta kuka tana basu haquri bazata sakeba                       ..    Shiko Hassan sai azahar ya farka ita da  kanta ta hadamai ruwan woka ya tashi ya nufi toilet en Amman Sam bai miqe tsawonshiba kuma hannushi nakan mararsa haryanxu ta bishi da ida yashiga ya watsa ruwan ya fito ta daukomai kaya ya saka da kanta ta shafa mishi mai ta dan fesa mai turare amman duk abinda take mishi taqi su hada ido ta dan kalleshi a sace tace ya jinkin yai shiru ta qara matsowa inda yake tace ana jiranka a parlo nanma shiru sai ta dago kanta ta kalleshi shima itan yake gani ya danyi wahalellen murmushi ya yawota jikinshi ya mannamata kiss a goshinta yace ngd Fateema Allah ya biyaki ya miki albarka ita dai batayi mgn ba ya shafa kanta ya juya ya tafi parlor Gba daya suna nan suka gaisheshi dajiki Na.ima tace  Yaya ga abinci dai dai lokacin itama Fateema ta zauna gefensu kadan mama ta tashi ta dauko abinshin da ta hadamusu kala daban daban ta kawomusu Na.ima ta fara sakawa mijinta itako Zainab da cikinta da akejiran aihuwa ko yau ko gone yanxu shi Hussain sheke mata komai ya dan samata ta karba tana kallonshi tace Abban Afreen Allah dai ya sauqeni lfy nima naga Na dawo yimaka hidima fiye da yadda kakemin  yadanyi murmushi gami da shafa cikin yace karki damu matata zaki dawo normal kamar saura Nazir ya danyi drya yana shirin cewa muma Allah ya bamu aiko ya dan qware da sauri Na,ima ta balle bakin gorar ruwa tabashi tasa Hannunta kashi tana shafawa tana sorry my dear ta Sa hannta daya kan kirjinshi tana dan bubbugawa kamar wani yaro ya danyi gyaran muryace kontar da hankali matata mama tace kai yaran xamani yadda kukeyiwa mazanku abin har dariya kuke bani Hassan kuma Fateema ya  zubawa ido ya mai mata alamun kinga yadda ake kula da miji duk sukayi dryar mgn mama Zainab tace yo banda abinki mama ai miji abin tattaline aljanrmufa Na qarqashin diga diginsu mama ta dan kalli Fateema tace tab aiko  wasu kam aljanar zata wucesu cikin sanyi Hassan ya kalli Fatinshi yace mama kenan Indai irinane nikm harma Na daga qafata Shiga kawai ya regewa matata Fateena ta kalleshi idanta tab hawaye dan ta gane da ita mama take ya girgiza mata kai alamar ta maida qollar😍😘.              Allah sarki duniya kowacce Allah ka barta da miji mai qaunarta da gsky ..

 Dubun gaisuwa zuwa gareki mu,allima.

By garkuwan Fulani
[4/12, 12:14 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 45 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

 Tunda ya dan ci abincin sai ciwon marar da kai din suka dan rinqa damunsa kan ace zuwa wani lkcin ciwo kam ya dawo gadan gadan da qyar ya samu ya dan tattaka zuwa bedroom enshi aiko yana kwanciya zazzabin ma ya dawo zuwa 8:Am mama ta kira Hussain ta sheida masa tare suka shigo da Nazir da Yaya Fawaz ya dubeshi cikin damuwa yace maza mutafi Hospital Hussain ya kalli Fateema dake zaune a gefenshi tana ta gyara masa blanket en da yake ciki yace Yaya Fawaz ba inda zamu kaishi ai ita matarsa tasan matsalarshi da kuma yadda zata magance matsalar in kuma bazata iya bane ni ina da yadda za amishi ba wani Abu mai wuya bane Aure a yau ba sai gobe ba zai samu matar aure Nazir yace ai kam Fateema kin sani bawai baki saniba haqqinshi Na kanki Hussain a cikin fushi ya kalli Hassan dake ta nishi ya damqe mararsa ya kamo hannu Fawaz da Nazir yace mu tafi gata gashi intaga dama ta tuna Allah ta taimaka masa ita da Ubangijinmu inta barshi ya rasa ranta nanma ita da mahaliccinmu yace mama mutafi suka fita sukayi tfyarsu    itako dama tunda Hussain yake mgn take ta zubda qolla shi baisan kuka takeba da yake idonsa a rufe sai daji ta fara sheshsheqa a hankili ya bude idonshi cikin sanyin murya yace kiyi haquri kinji ki daina kukan bana son naga kina zubda hawaye a fuskarki Ta miqe cikin sanyin jiki tai part enta tana shiga kai tsaye toilet ta fada ta shiga murzawa jikinta da soso mai taushi da sabulai kala kala da turaren wonka iri daban da ban duk ta murje jikinta har gashin kanta da kayan qamshi tana fitowa ta gyara gashin ta sakeshi kan gadon bayanta ta rinqa bin duk jikinta da Humra mai qamshi da dadin shaqa ta dauko yar qaramar rigar bacci fara tas da dan rasti ratsin Jan mai shara shara da kadan ta wuce mazaunanta ta fito ras kamar balarabiya ta tsaya gaban miro ta qarewa kanta kallo nan take taji qirjinta ya fara bugawa da qarfi sabida tuno azabar da tasha a fs 9t insu jinkita har rawa yake takuma tuno halin da mijinta ke ciki ta kuma tuna kalaman mama da Hussain sannan ta tuno zasu dauketa a Mara tausayi mama da Umma kuma zasuji zafin bata dauki nasiharsuba da wannan ta dauko hijabinta babba har qasa ta zura taja dakin ta nufi part enshi.                                        Tana shiga ta tsaya bakin kofa tana qare masa lallo daga dukkan alamu yanxu ya fito toilet yana zaune ya dafe kanshi da hannu biyu duk jijiyoyin kanshi da Na hannunshi sun taso sama jin mosin ta ya daqo da gyar ganin abinda ke bin fuskarsa yasa ta qarasa gunshi da sauri ta zare hijabin jikinta ta wurgar gefe   tasa hannu ta tallabo kanshi tasa tafin hannuta masu laushi da taushi tana goge hawayen dake bin fuskar da sauri ya kamo hannuta gami da rintse idonshi yana girgiza kai ya bude baki a wahale yace                                       kibari bana so Fateema ganinki a haka zai Sa zuciyata ta buga zakisa kaina ya fashe tunanina zaibar jikina karki matsoni  tunda kinsan bazaki taimaka minba duk ya rude sai surutai yake ya cigaba dace kiyi haquri ki tafi dakinki ki barni ni kadai Fateema Allah zai kawomin mafita kuka yake kamar yaro qarami itama kukan take sosai harda sheshsheqa cikin sauri yace Fateena kina qaramin zafi a raina tunda bakyasona dole Na haqura bazan cutar da keba gwara Nina cuci kaina kodako zan rasa raina da sauri ta haye kan gadon ta rungumoshi ta baya ta kontar da kanta kan bayanshi tasa hannunta biyu ta rungume qirjinshi cikin kuka tace bazaka mutuba Na yarda Hamma Na kayi duk abinda kakeso Na yarda wlh Na yarda zan daure taci gaba da kuka mai tsuma rai da sauri Hassan ya juyo gunta ya matseta a jikinshi yana ta shashshafa da manna mata kiss tako ina gaba daya jikinshi ya hau bari da tsuma mgn yake Amman bata fita mgnar ya rude ya rudata ita kama gaba daya jikinta din bari yake sabida tsananin tsoro cikin kuka da tsoro ta kamo hannushi duk biyu a lokacin da taji ya haura kan ruwan cikinta tace wayyo Hamma Na wlh inajin tsoro kayi haqiri kamin a hankali     ayyah Fateema aikin makara da doctor yayi nisa bazaiji kiranba haka Hassan ya rinqa sarrafa ta da juyata ta inda yakeso tun tana kuka har tayi shiru shima din kukan yake yana sambatu kamar zaucecce nima kaina banji meyake cewa bare Na shafamuku shiyasa Na hakura nafita Na basu guuu             .....                    Sai  Asuban fari tukun ya dawo haiyacinsa haka ya rinqa binta da kiss tako ina yana shafa kanta da fuskarta yanasa hannushi yana gogemata hawayen dake zuba a idanta cikin tsananin farin ciki yace matata Allah ya miki albarka ya kara matseta ajikinshi yace Fatina kin biyani duk maxan duniya saudaya suke samun budurcin amarensu Amman ni budurci biyu kika bani ita dai sai ido ya manna mata kiss a lips enta yace Fatina yauma a budurwa nasameki kinbiyani i love my Fateema zahra I love u so mush duk ya dimauce da kanshi yayi mata wonka ya gyra dakin ya jasu sallah ya kontar da ita ya je gun mama yace mama Fatena ba lfy a hadamata abinda zataci kusan tare sukayi aikin abincin ferfesub da dan soyeyyen dankali sai ruwan zafi da Jan nama da mama taimata gashin tukunya mai romo romo da kanshi ya dauko yakai dakin ya kamota ya zaunar a kan gadon haka ya rinqa bata tanaci  tana manne  ajikinshi   harta qoshi suka koma suka konta ya dorata kan qirjinshi                                          by garkuwan Fulani
[4/12, 12:14 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 46 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

tai shiru tanajin yadda yake ta shafata ta qara mannewa da jikinshi shima ya qara shaqar qamshinta gami da manna mata kiss goshinta a hankali ta dan kalleshi cikin rashin tunanin komai tace Hamma yace na'am ya habibati ta danyi shiru yace manene ki fadamin kinji me kike so ta dan kalleshi tace Hamma  meyasa kake kuka jiya da dare? meya sameka ko kaima zafi kaji? Cikin nishadi da jin wani irin yanayi ya tashi ya zauna ya jawota kan cinyarsa yace ni banyi kuka ba ya fada yana kallonta cikin ido ta dan tura bakinta cikin shogoba tace Allah kayi kuka Hamma ya danyi murmushi yace ai ni ba irin naki kukan nayiba ni kukana kukan jin dadi ne. kukan biyan buqatane. kukan samunki.ne cikin jikina.kukan Na ya banbanta da naki ke kika sani kuka ya dan kama kuncinta da  hannu bibbiyu ya dan jinjina cikin yanayi godiya da jinjinawa da tsatsar qaunarta yace Habibiti kin biyani Allah biyaki kema ta bude baki zatayi magana yai saurin zira harshensa cikin bakinta ya fara sarrafa cikin yananin qauna mai zurfi ya rufesu da blanket ya rinqa shafa bayanta bacci mai dadi ya fara daukarsu dan basuyi baccin dareba kwana sukayi suna kashemana arnan garin Gombe 😜................... cikin baccin Hassan yaji wayarsa Na suwa a hankali ya miqa hannushi ya dauka wai duk dan karta tashi ganin sunan Hussain yai saurin dagawa jikinshi kawai Hussain ya tabba sai kuma yace bros Zainab ta aihu yau muma mun zama iyaye  da Sauri yace Alhamdulillah kai Allah mun gode da sauri ya dan zame jikinshi daga nata yana riqe  da wayar yana cewa kuna ina adibiti ko gida yace ai dama a gida ta aihu ya juya zai tafi yana kokarin zura riga ajinkishi yaji ta riqo hannishi da sauri ya juyo da nufin ya dan maidata bacci sai ya ganta a zaune tana qoqarin tashi sai cije lips  enta take alamar zafin da takeji ya rakofo yace sorry Habibati Na tadake ko ta dan yi fari da ido tace ina zakaje cikin farin ciki yace Zainab ta aihu da sauri tace haba mu tafi nima zanje mun samu baby a gida ta yunqura zata miqe da sauri ta koma ta zauna ta riqo hannunshi da dan guntun hawaye tace wayyo Hamma Na zafi nakeji kuma nidai zanje da sauri ya sunkuceta ya fita da ita yana xakije ki ga yarmu ni zan kaiki yau nine car enki tunda ni najimiki ciwon tai sauri ta tsune fuskarta a jikinshi ...*"******* aiko sai da ya kaita har cikin dakin ya direta saida ya ajiyeta yaga Ashe su Ammi da Umma sun zo ya dan sosa qeya ya gaidasu Na,IMA ta miqa Mashi baby ya  karba yace Allahu Akbar masha Allah Umma mumafa yanxu mun zama iyaye ya rinqa kallon yarinyar yana subbatarta.   Fateema kam tunda ya direta kunya ta hanata motsawa sai da ya dauko yar ya daura mata a cinya yace bros daukemu photo haka ya rinqa daukarsu abin gonin Sha awa ranar anan Fateema ta wuni duk Wanda yaxo sai ta dan bada baby adan gani ta kuma karba..............  Hassan kuma ranar ma aikatan gidan duk saida yaimusu kyautan farinciki shima sai qarfe 10:pm ya samu ya dan watsa ruwa yayi shirin bacci har ya dan kwanta Fateema shiru ba lbrinta ya danyi dry shi daya ya dauki phone enshi ya kira layinta saikuma yaji woyarta din a kan gadon sai kawai ya tashi ya nufi part en Hussain  a hankali yake takun har ya isa bakin qofa yayi SLM tare da shiga a parlor ya tadda Nazir da matarsa suna shirin fita ya dan kalli Hussain yace Fateema fa ai dare yayi Hussain yayi dry yace ni dai ba ruwana bani Na hanata komawaba ita tace ba inda zataje da yarta zata kwana Hassan yace aiko Hmmm ya kada kai yayi ciki Nazir yayi dariya cikin tsokana yace wai Hassan ina baka da lfy yaushe ka miqe har miskilancinka ya dawo Hussain yayi dry harda tafa hannu dan tsiya yace ba dole ya miqeba tunda ya yada jinkai ya ruggumi yar Fullo ta cetomanashi dai dai  lokacin ya fito Fateema Na bin bayanshi tana tafe tana tirjewa da tura baki Hajia Nenne kanwar mahaifiyar Zainab da tazo daga Yola dan zama da maijego tana binta abaya Nenne irin matanane wayayyu wadanda boko ta ratsasu ga iya zama da jama,a tace karki damu Fateena gobe da sassafe zakizo gun yarki kinjiko yanzu kije kidan samu Hutu  Kinjiko kinga baki da lfy dayake dama Hassan en cema Nenne yayi bata da lfy mgni zaibata ya dan kalli su Nazir yace Allah ya shiryeku ya dan haratesu suka saida safe duk suka watse yaja hannuta ya mannata da jikinshi tana dan tureshi har suka isa bedroom enta kai tsaye toilet ya shige da ita ya fara sabule mata kanyata ya sabule nashi ya jawota qarqashin shaya ya sake musu ruwan sanyi da sauri tai zillo ta fada jikinshi tace Hamma sanyifa ya danyi murmushin ya rinqa murza musu sabulu da shashshafata har burosh shi ya mata ya nadeta cikin towel ya dagata kamar baby sabon aihu shi da kanshi ya gamamusu shirin bacci duk tana boye fuska da dan tutture hannushi ta wani turo dan bakinta************ bayan sun kwanta yasa dan yatsrasa yana zagaye bakinta tadan ture hannu cikin jin dadi ya kalleta yace fushi Kike yi dani ta qara tura bakin tace to ba kaibane ka hanani kwana da baby naba ya dani ajiyar zuciya yace sorry my habibati baby kike so ko to karki damu in kinaso zaki samu tace eh wlh inaso ya qara manneta da  jikinshi yace to karki dami yanxu kuwa zan baki baby ki ajiye mana xuwa nangaba wata 9&9 zaki fito manada ita.. cikin rashin fahimtarsa tace to bani aiko ya rinqa kidimata da irin NASA salon da yayi shekara da shekaru yana Adanawa sai daya haura kanta ta gane abinda yake funi ta fara tureshi ya rinqa mgn a hankali yace kiyi haquri kinji yau bazakiji xafi kuma yau xan baki baby ko bakya so ta geda kai a hankali tace ina so mana Amman dan Allah Hammana kayi a hakali kajiko shidai bay iya bata amsaba ya rigada yayi nisa sai Sabbatu kawai yake sai daya gama samun gamsuwa tukun ya rinqa suburbudomata godiya da Sanya mata  albarka*********    mangariba tayi yan uwa sai nayi salla tukun Na ganomana ya suka kaya.         By garkuwan Fulani Gaisuwata gareki hajja Nenne Uwata ta kaina
[4/12, 12:14 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡Y'ar Fulani part 47 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Ahankali rayuwa tai musu dadi cikin hikima da salo irin nasa ya rinka tsuma zuciyar da tasa zuciyar da qaunar juna ga tsantsar so da yake gwada mata har gobe dai Hassan mishkiline bai da yawan surutu Amman abin mmki in ka ganshi gaban Fateema sai abin ya bawa mutum mmk     ran suna yarinya taci sunan Ummah Nafeesat kenan Amman suna kiranta Afreen haqiqa yarinyar tana shan gata da kulawa tako wanne banqare Fateema kam tamkar ita ta haifeta baccine kadai ke rabasu akwana atashi yau kusan 5 months kenan da samun xaman lfy da kula tskanin Hassan da matarsa a yanxu kam sun zama tamkar hanta da jini      ********************* yau Monday tun da safe da Hassan ya tafi Hospital bai dawoba sai yanxu after 4:30 Am la asar sakaliya ga yana yin gari da ake ciki sanyin hunturu iska mai sanyi keta kadawa ta ko ina  tunda ya shigo babban parlonsu yake slm Amman shiru ba Fateema ba mama a parlon kai tsaye dakinshi ya  nufa yana shiga ya fada toilet yayi wanka da ya fito yadan shafa mai  ya dau turare mai sanyin qamshi yabi jinshi dashi ya dauki kum ya gyara gashin kanshi cikin takun qatsaita da nitsuwa ya nufi dakin ta a hankali ya tura qofar tare da yin slm""""""""""""  tsayuwa yayi ya zuba mata ido ganin yadda take ta faman kokuwa da siket janshi take iya qarfinta amman ko motsi bayayi da kadan ya dan haura kan cinyarta itoko sai jaa takeyi har tana hada zufa daga dukkan alamu yanxu ta fito wonka ta gyara gashin kanta sai sheqi yake ta tubkeshi  daga qeyarta ta kitse jelar ta konto har kan gadon bayanta jikinta sai qamshi mai dadin shaqa yake fitarwa ta juya baya tana kallon miro dan towel ne a kan kafadarta ko bayanta bai gama rufewaba ba komai a jinkita sai ondawuya mai taushi ta dauko siket en atanfa shine take ta kokuwar sawa yaqi wucewa """""""" ita batama jin shigowarsa ba sai yanxu a hankali yayi gyaran murya gami da tattaki ya nufi gunta ta juyo ta danyi murmushi😊 tace laa Hammana yaushe ka dawo banji shigowarka ba ya dan kalleta cikin watsa yace inafa zakiji shigowata yar lukutan Hammanta kina ta fama da kokuwa da saka siket ta dan tura baki cikin shogobarta mai fizfar zuciyarsa da ruda tunanishi tace Allah ko Hamma xan hadaka da Ammina in baka daina cemin yar lukutaba ni dai banaso yai dan murmushi mai dan sauti ya garisa gunta ya juyata jikin madubin shima madubin yake gani ya daura kanshi kan kadafarta ya dan kashe mata ido daya gami da daga mata girarsa daya cikin xoleya yace Allah ko Habibati kinyi qiba sosai kinyi yar duma duma kuma qibar kinsan ta inada take ta girgixa kai yace toh daga hannu sama tako daga tana cewa Hamma ka ganifa duk kayana basa shigana ya kalleta cikin tsantsar so ya wani lonqobar da kai bisa wuyanshi kamar yaro qarami ya daura hannushi kan gugunta ya sabule siket en ya dan dago ya kalleta yace ya za.ayi kayan su cigeki ke bakya ganin yadda kikayi qibane kinga yadda mazaunaki da cinyarki suke ta qara habaka kuwa ya dan jawota zuwa bakin gado yana cewa kinki kiyarda kin qaru ni nasan ba kayan da zai shigeki sai sabbin da nasa aka dinkami da kuma dogayen rigunan kekuma kince sunyi Burma Burma ya dan konta yana rige da hannuta yace ke bakya jin sanyine ta tura dan bakinta tace toh ya zanyi ya dan lumshe ido yace sunkuyo in gayamaki yadda zakiyi a hankali ta dan ronqofo aiko sai jin bakinshi tai kan mamanta hannushi daya ya zaqayo bayanta daya kuma kan daya mamanta ya rinqa sarrafata ta yadda yakeso itakam gaba dayama ta manta ba riga a jikinta sai da taji ta acikin tarkon Hammanta ta dan barshi saida ya gama kidimewa ya gama narkewa duk ya susuce tasa hannuta cikin gashin kanshi tana murxawa cikin salon birkita mai lissafi duk ya tattaro hankalishi gareta ta rinka jan qirjinta baya tana ture kanshi daga qirjinta cikin sauri ta fixke abinta daga bakinshi tace kai Hamma kai baka gajiyane kullum kullum abu daya ni dai ka tashi ka bani kaya Na saka zanje Na dauko Afreen ya dan koma jikin pillow ya kwanta idanshi a lumshe yace naqi din bazan bada kayanba ki zauna haka nakeso dan yau kinfimin kyau a hakan ta dan matso kusa dashi tace ayyah Hammana sanyifa nakeji ya kalleta ya danyi dry ya koikoyi muryara yace ayyah Hammana sanyifa nakeji ya dan mannamata kiss a kumatu yace ai kin iya qaramar murya kam in kinason Abu *******bayan ta zira rigar doguwar rigace baka irin yan saudia Amman duk da dan fadinta sai da ta matseta ya dan kalleta yace Albishirinki cikin zumudi tace goro yace fari ko jaa  tai dan dry tace fari qal kamar Hammana yai danyi murmushi cikin jin dadi yace a a ni zan xabi gorona yace toh kishirya gobe zamuje gida su Umma sun matsa Na kaimusu ke aiko tai Salle ta maqale wuyanshi ta hada bakinshi da nata ta rinqa bashi wani salon a hankali ta zare hatshenshi cikin nata ta kalleshi sai kuma taga yanayinshi ya sauyaya cikin yanayin damu tace Hamma ko bakosan naje ne ya dan girgiza kai yace um   a a ina dai jin tsoro kar su Umma suriqemin mata suce sai kin kwana ta danyi fari da ido tace kai toh daman kai Hamma ba kwana zanyiba yadan Hada fuska  yace toh Na fasa bazakijeba yayi hanyar fita da sauri ta rungumoshi ta baya tace ayyah Hammana kayi haquri dan Allah ka barni naje ya dan jata jikinshi yace toh inmunje daman kice ke  kem zamu dawo tare badai kina son zuwa gun su Bappa ba tace ehh cikin xumudi  yace in kin yarda kin kwana dai to ba zuwa garin yabani kin yarda ko tace ehh wlh Na yarda,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,****************** by garkuwan Fulani
[4/12, 12:14 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 48 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

K'arfa 10 dai dai suka isa fada tafe suke kamar taurari a cikin daren marka marka shaddace wacce ta amsa sunanta kalar yellow ce a jikinsu takalam su farare da hularshi yellow da dan ratsin fari fati itako gyalanta fari da jakarta duk faratene riga da zanine zanin ta daurashi ras ga yar riga ta zauna a jikinta das ta murza daurin dan kwalinta kai abindai ba mgn sunyi ras gonin sha'awa a tare suka shiga babban porlon da slm su cikin sa'a ko suka samu duk suna hade a parlon sai Zubaida ce bata nan Umma kam tamar zata hadiyesu dan farin ciki da murna ta tarbesu Ammin kam sai murmushi take har cikin ranta take jin dadin ganisu Hajja inna tai dry jin dadi tace masha Allah zama yayi kyau lalai ni kam naga ribar zamaku Hassan ya dan kalleta a miskilance yace to waya tabbayeki fadi ba tabbaya ba Ammi ta danyi dry tace kaci gidanku cikin jin dadi Umma tace mai martaba yau dai ga Fateema ta zo cikin Annuri da ka ganta ba sai kayi wani binci ke ba Sarki yayi dan murmushi ya lokacin da suka gaisa yace  Fateema baki da wani damuwa ko? tace eh yaci gaba dacewa ki gayamin fa in akwai abinda ke damunki ta dan sunkuyar da kanta tace Abba ba komai duk suka Amsa da Alhamdulillah haka ake sonji Hassan ya dan karya wuya cikin jin dadin iyayenshi sunyi farin cikin ganinsu haka yace Allah sarki Umma Na wato ni kam baku damu da sanin halin da nake cikiba kudai yarku kawa Alhj babba ya dan yi dry yace ato ai duk da ganinku kun samu nitsuwa duk sukai dry Zubaida ta shigo da slm jin ana ta nishadi tana ganin Fateema aiko da sauri ta rungumeta tana dry ta kalleta da kyau tace kai Anty Fati kinga yadda kika zama kuwa gsky kinmin wayo yanzufa in na zauna kusa dake baqa zan zama Kinga wani farin da kikayi gsky ki bani sirrin tai dry tace kai Zubaida har wani fari nai Zubaida tace wlh Anty Fati har mani yellow yellow kika yi haka sukai ta hira cikin jin dadi Hajja inna ta kalli Zubaida tace ke tashi a kanta haka ke bakya ganin yadda takene Zubaida ta tashi tana kedai kin fiye Sa ido """""""""""""""""""""""bayan sunyi sallan azahar Umma da Ammi sai nanna suke da ita a kawo wannan a kawo wancan suna cikin haka Hussain ya shigo suna gaisawa ya kalli Hassan cikin damuwa yace Bros Fateema fa xuwa a asibiti ya kamata wlh yanxu a ka kawo wasu bayin Allah sunyi hatsari duk sun kakkarye munyi ta kiranku Amman bakwa dagawa Hassan ya dan kalleshi yace toh ina Doctor Usman Hussain yace dan Allah Fateema tashi mu tafi Alhj babba yace Hassan kuje Ku hamzarta ai taimako ne Ammi tace ai shi haka yake komai sai yasa ra'ayinshi Abba ma yace maza kuje haka dai suka dunguma harda Zubaida ta bisu*******************suna shiga hospital en kai tsaye inda aka kontar da majinyata Hussain ya nufa dashi da Zubaida shikuma Hassan da Fateema suna tafe a jere suna isa Fateema ta fara aikinta ba gaggautawa ta gama gyaran karayan da yaron yaji yaro fari tas ta kalli Hussain tace yaya ina iyayen yaron yace gashinan a bayanki ta juya abin mmki malaminta ta gani Uncle Sulaiman cikin mmk tace mlm yaronka shima cikin mmk yace yar Fulani kece kece doctor Fateema Hassan Aliyu saraki tace Mlm duk iyalanka ne yace eh ita wannan matatace ai*** Allah sarki duniya indai kai alkhairi to zakaga alkhairi haka Hussain da Fateema da Hassan dama saran doctors en suka yi musu aiki cikin kulawa sune basu gama aikinba har goshin maggariba tsayuwar da Fateema tai mai yawa shi ya fara isarta da gyar dai ta samu ta gama sun gama kenan ta juya zasu fita sai ta fara ganin duhu yana giftawa a idanta kafin wani lokacin sai jiri a hankali tace Hamma duhu ya rufemin ido bana gani jiri nakeji kafin ta rufe bakinta tai luuuuuu zata fadi da sauri cikin gudu Hassan ya ture doctor Usman ya je ya tallabota ta fada jikinshi jikinta sai bari da sauri cikin rudewa ya ciccibeta ya nufi office enshi da ita sauran doctors suka bisu a baya abin kamar wasa sai gashi har dare yayi sai ta bude idanta  sai taga gaba daya office en Na juyawa hatta mutanen dake kantan sai taga suna juyawa tsai tai saurin  rufe idan da sauri shi kam gaba daya Hassan ya rude  yana gefenta Zubaida ko na can gefe a rakube sai hawaye kebin fuskarta Hassan ya kama hannuta ya riqe ya dan sunkuyo kanta cikin muryar damuwa yace Fateema ki bude idanki nine fa Hammanki ne ki bude idanki ki gayamin meke damunki ta dan girgiza kanta tace Hamma ina Zubaida da sauri zubaidan ta matsota tace gani Anty Fati ta kamo hannuta tace Zubaida kiramin Ammi kice su zo mutafi gida,,, Hassan ya qara dimaucewa itako Zubaida tuntuni takira su Umman ta shaida musu a hankali doctor Halima da doctor Sadiq suka dugufa kanta dan gano meke damunta dr Sadiq shike aunata itoko Dr Halima cikin hikima da qorewa take jefamata tabbayoyinta ta kama hannun Fateema tace dr Fati meke damunki idanta a rufe tace duhu nake gani gakuma jiri taci ga tabbayarta kina cin abinci kuwa tace  mata eh tace yaushene ganin period enki na qarshe tace sati uku da suka wuce cikin sauri dr Sadiq yace dama kwana nawa kikeyi tace kwana 4 yace toh yanxu kuma kwanawa kikeyi tace 2 days yace OK ya sunkuya ya danyi rubuce rubucensu Na litotici ya miqawa Dr Halima itama ta danyi rubutun Hussain kam da Nazir sai binsu da ido suke cikin muryar dry Dr Sadiq  yace Alhamdulillah  Dr  Hassan matarka Na dauke da ciki har Na tsawon 5 mont Hussain ne yace mekace Sadiq abar batun wasafa Halima tace wlh ai ba wasa   Hassan miqewa yayi yana dry cikin tsananin **farin ciki Nazir ya kalli Dr Sadiq da Dr Halima cikin far in ciki yace Goron albishirinku kujerun hajji aikuwa sukai ta murna da godiya  Hassan kam sujjada yayi a gun cikin farin ciki da godiyar ubangiji Hussain cewa Dr Halima yayi yau duk majinyatan asibitinnan komai ayi musu kyaita dan yau muma munsamu farincikin samun kyautar Allah ita kam Fateema tunda taji batun cikin duk tajita ta watsake ta rinqa binsu da ido Hassan ya qaraso gun ya rinqa kissing enta yana Fateema kin biyani ngd Allah ya miki albarka Fatima mai zanmiki in saki farin ciki a dai dai lokacin** su Ammi suka iso haqiqa a wannan ranar Fateema taga tsantsar qauna da kulawa a wannan zuriyar sai dataji kunya Na kamata yau hatta Ammi        farin cikinta ya kasa boyuwa Ammin tace toh fa gida zamu koma da ita sai ta qara samun qarfin jikinta  shi kam Hassan dan dole ya yarda badan ya soba aiko suna shan sintirinsa ko shabiyun dare zuwa yake ba ruwansa baya iya boye Sonta da tattalinta  gaban kowama gwada mata qauna yake *""""""""""""***

 by garkuwan Fulani
[4/12, 12:14 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Falani part 49 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

A hankili dai cikin har ya cika wata 6  yauma kamar kullum garfe 8 dai dai ya isa cikin gidan duk suna porlor suna break fast sai Umma d Fateema sune basa gun Amir ya dauki pilet ya zuba mai abinci ya Dan ya mutsa fuska yace ni fa banjin cin abincin ba yanzuba ya fada yana kallon Ammi itama shi take kallo tace toh Dan tsari ai mu duk bamu iyaba sai kai kaima Amir mgninka mutum da ba amai goninta sai kuita rawar qafa a kanshi ta kalli Hassan tace tunda anxuba kuma ba azumi kakeba Dan haka ci kaban fili ya danyi murmushi ya jawo pilet en ya fara ci yana Dan gyatsina fuska a ranshi kuma cewa yake Ammi sarkin fada duk dai wai Dan nine Dan fari karta goda sona ace tai rashin kunya kai fulaku sai a hankali wani lokacin sun gama karin ya miqe ya nufi dakin da Habibatinshi take

Zaune suke ita da Umma sai Hajja inna ta miqe qafafu daga dukkan alamu ta danci abinci ne ya matsa yana Dan murmushi ya gaida su Umma itako ta gaidashi ya Dan zauna dab da ita ya kalleta yace ya dai madam fatan kina lfy ko? ta Dan karya wuya tace wlh Hamma banda lfy ni qafata tana yawan kamamin ko tafiya sai Na kasa... ya kalli Umma da Hajja inna yace Umma dama ana irin wannan cikin ciki har ya kai wata 5  ba asan da shiba gashi har ya ciki wata 6 Amman kallifa ya Sa hannunshi ya jawo rigar da ke jikinta zuwa Dan sama kadan yace Umma ki ganifa ba wani alamun ciki a jikinta kuma ni da kaina nayi bincike a kan cikin ga ciki yana nan daram baby ma lfyanta qalau kuma har motsi tanayi Amman Umma ciki baya girma nikam gsky abin yana bani tsoro ya fada cikin karaya da Al ajabin abin.       cikin qarfafa musu guiwa Umma tace kwantar da hankalinka ana haka mana ko wanne da da inda yake buya a jikin mahaifiyarsa Hajja inna tace Amman dai kai bansan wanne irin likita bane kai dama can baka gane tana da cikinba sai da kukaje asibitin toh in banda abinka ai alamun ciki sun dade da bayyana a jikinta kuma da kake cewa cikin baya girma ka duba yadda gigunta da cinyoyinta suke cika mana ciki dama ko wanne da salonsa wasu kuma haka sai nonunasu ne sui ta habaka su goyi cikin ta qirjinsu haka dai suka rinqa basu qarfin guiwa sannan suka fita suka tafi

Ya Dan jawota jikinshi yana Dan shashshafata da Dan bubbuga bayanta ya Dan dago kanta yace Habibati yaushe zaki koma dakinki kinsan Hammanki Na buqatarki a kusa dashi.. ta danyi rau rau da idanu sai hawaye shar😭 tace Hamma ko Na koma bazan iya komaiba Hammana ka kallifa yadda Na zama qafafuna sunfi qarfina jin jijiyoyin qafar nake kamar zasu tsinke cikin sauri ya toshe bakinta da nashi sai bayan wani Dan lokaci ya zare bakinshi a nata yace cikin kasala bana so bana son jin irin furucinnan zaki aihu lfy ba abin da zai sameki insha Allahu haka ya rinqa bata baki har tai bacci ya dagata ya dora a gado ya rufeta ya mannamata kiss a goshi ya shafa dakalallen cikinta ya fita ya tafi  
Haka dai Fateema ta rinqa fama da kamewar qafa kamar dama cikin jira yake a ganosa ya fara bata wuya

Yau Monday  misalin bayan azahar suna zaune a parlor maimartaba  da Hajja inna da alh babba da su Ammi sai su Hassan kamar ko da yaushe Al adar gidan in mace nada ciki da zaran cikin ya shiga wata 7 Inna waziri zata fara hada mata magunguna da Addu oi ana bata tana sha Na samun sauqin naquda toh yau shine za,a fara bawa Fateema ta gama hadawa (insha Allahu zan lissafo mana itatuwan koda a qarshen lbrin ne) Umma da kanta taje ta kirawo Fateema tana gaba Fateema Na binta a baya har suka shigo inna waziri tace matso nan yata ta daga qafarta da niyar takawa ta qarisa gun inna waziri qafa kam ta kama gim taki sakewa ba gaba ba baya a take taji tamkar ana Jan jijiyoyin qafafun cikin jin azaba tace wayyo Allah Na gaba daya suka juyo gareta Umma kam harta isa gunta har suna hada baki gun tabbayarta Meke faruwa cikin jin zafi ta riqo hannun Umma tace Umma bazan iya tfy ba qafata ta kama Hassan ya qariso gunta ya kamo hannuta cikin tausa yawa yace zo In taimaka miki taka a hankali ya Dan jata cikin jin azaba ta danyi qara sai hawaye ke bin fuskarta tace tana yarfa hannu bazan iyaba Hamma bazan iyaba qafata zata balle ta qarisa mgn cikin kuka abin gonin tausayi cikin jin tausa yinta ya tsuguna ya ciccibeta gaba daya ya kontar da ita kan kujera duk sukai ta mata sannu cikin kulawa inna waziri ta bata mgunguna da addu,oin shi ya sake daukarta kamar yarinya ya mai data dakinta ya ta runqumoshi ta rinqa rera kuka yai shiru yana saura ronta ya gadai bata da niyar barin kukan sai ya Dan zame jikinshi a nata ya durqusa guiwa bibbiyu yace Fateema Dan Allah kibar kukanna haka ki gayamin meke damunki kinji wlh jin kukanki nake tamkar ana sokamin Mashi.  cikin kukan tace Dan Allah Hamma ka kaini asibiti a ciremin cikinnan wlh cikin zai kasheni in baka cireminba ..........
Da sauri cikin razana da jin furucinta yace haba Fateema anya kuwa kina cikin hayyacinki cikin nawa kike cewa muje a cire ai zafin ciwo ba shine mutuwa ba kuma in ba so kike a illatakiba ya za,ayi cikin da ya shiga wata 7 a cireshi haka ya rinka dannarta d bata baki Amman abin yaci tura duk randa qafar ta tada azabarta sai tai ta kuka ita dai a cire cikin har su Umma ta gaya musu kokuma ta zauna tai tamasa kuka ita kam ya maidata gun bappanta gashi cikin ikon Allah da isarsa cikin tunda ya kai wata 7 din sai ya rinqa wani irin girma na ban mmk qafa kuma sai qaruwa take jikinta kuma da fuskarta sai wani kyau da kyan haiba take ga wani annuri da yake wanxu a jikinta..


By garkuwan Fulani
[4/12, 12:14 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 50 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yau Alhamis tun da safe da qafar ta kama har yanzu da yamma taqi sakewa ko sallah ta kasayi ga uban ciki a gaba ya girma tamakar Na watan aihuwa ga abinci Amman ta kasa ci doctors kusan 5 suke ta zirga zirga a kanta Amman qafar taki naduwa sai tana miqe zat an murza qafar har ta gaji dama shi kam Hassan tana ganinshi zata kamo hannushi ta rinqa surfan kuka ita dai aje a cire cikin Zainab kam itama kuka sosai take tayata da Zubaida Na,ima ko cewa tai indai haka ciki da aihu yake ase sai ta godewa Allah       Hassan har tsoron shiga gunta yake Dan abinda zata cemai shi kuma bazai iya mata yadda take son enba Dan baya qaunar abinda zai taba lfyarta lallai yana son baby Amman sonta kuma da banne a rayuwarsa yakan shiga damuwa da rudu inyaga tana Neman abinda bazai mata ba       bayan sunyi la,asar ya shigo dakin ya sameta dasu Ammi ya zauna gefenta ya kalleta cikin tausayawa yace ya qafar ta fara sakewa ko ?   ta kalleshi cikin yanayi anya kuwa kana tausayamin ta tura baki ta murxa ido alamar zata fara sabon nata cikin kukun ta kalli Ammi tace Ayyah Ammi Dan Allah ki sashi ya kaini a cire cikin ta kamo hannun Umma tace Umma kuyi mishi mgn ya kaini a cire cikin kar ya kasheni ko ya maidani gurguwa Ammi ta kalleta cikin tausayawa tace kiyi haquri fati ai in an cire cikin kema zaki cutu gashi baiyi qwariba kuma ma ai komai da lokacinsa ta daqo ta kalli Ammin ta fada jikinshi tace toh Ammi kice ya kaini gun bappana ta fada cikin kuka tace Ammi tun da nazo garinanfa sau daya naga bappana randa yazo daurin aurensu Nazir inna takam ban sake ganintaba kusan shekara 5 ban gantaba Hammana ka kaini Dan Allah kar Na mutu ban sake ganintaba
Cikin kulawa Ammi da Umma sukace zakije Fati zai kaiki kinji ko kontar da hankalinki suka fita suka barsu
a parlor Ammi da Umma suka yiwa maimartaba bayanin komai cikin mmk yace Amman dai Hassan halinshi sai Allah ace kana zaune da yarinya ka hanata ganin iyayenta kai kuma kamar Dan yaye kullum sai kazo gun naka iyayen a take ya bada damar su shirya gobe jumma suje da kanshi ya shiga dakin ya samesu tana kwance a gefe shiko ya riqe kai da hannu bibbiyu ya kallesu da kyau yace Fateema ki dina kuku Hassan ka shirya gobe zaka kaita garinsu aiko cikin jin dadi ta rinqa godiya wani farin ciki ya rufeta Abban Na fita ta Dan ja qafar da qarfi ta matso gunsa tace Hamma tashi ka tayani shiri wancan babbar jakar zaka miqomin insa ka yana ya kalleta da kyau ganin yadda lokaci daya ta koma cikin farin ciki shima sai yaji sanyi a ransa ya jawota ya rinqa tsokanarta.                

Garin Ardo yabani gari mai dadi gari mai tarin albarkatu d ni,imomi garin Fulani da ma noma garin dake qushe cikin  qoramai da itatuwa masu dumbin tarihi a garin buba yero tun da suka iso kwadan ta hanqo tsaunukan dake yiwa garinsu katanga da babban titinnan da zai kaika dadin kowa isakar wurin mai sanyi ta fara ratsa jikinta ta lumshe idanta ta rinqa ajiyar zuciya tana shaqar qamshi. Furannin tsurran wurin ta maida kanta ta jingina da kujarar motar dai dai lokacin Hassan ya Dan karya kona ya dauki yar siririyar hanyarnan da zata sadasu da wuro yabani a daidai lokacin ta bude idanta ta zubawa lambu kam  dake zagaye dadu ido cikin mmkin gani wani irin canji da wurin ya samu hanyace lafiyeyyiya ke kwance daga gefe kuma anyi burtali Na zamani gun da dabbbobi zasu bi can Dan gefe kuma qoraman ne aka sarrafasu cikin hikima akai kwami kwami inda dabbobin zasu sha ruwa ga can wani faffadan fili kuma da aka zagayeshi da woya mai raga raga inda dabbobin suke rayuwa ga wasu abubuwa kuma Na tatsar nono cikin sauqi
kai saiwa lissafin yadda garin yabani ya zama babban aikine ita dai ido kawai ta ware har suka isa farfajiyar qofar gidansu abin mmk a nan yake cikin mmk ta kalli Hassan dake ta murmushi ganita cikin farin ciki ga wani ya nayi da yake tunawa Na zamansa a nan gun tsawon wani lokacin da ya shude abin ya rinqa dawomar kamar a film duk ran jumma,a Hassan a garin yabani yake sallan jumma,a anan yake cin abinci Amman duk zuwan da yake bai tabajin shauqiba sai yau da yazo da Habibatinshi tace Yaya ko dai mundanyi batan hanyane ya kalleta cikin ido da shauqi ya shafa cikinta da ya fito ras a jikinta yace Fateema kin taba ganin inda da ya manta gidan ma haifinshi tace a a yace toh ke dai biyoni ya bude qofa ta fito ya zagaya ya bude mata gefenta tana sako qafa bappanta Na fitowa daga wani wuri da yafi kama da asibiti mai kyau Na zamani ganin Hassan ya nufoshi da fara,a yace a a Dan Bappa kana hanya kenan yau baka iso da wuriba duk bai lura da Fateema dake ta dingisowa ba ta samu ta qarisa gunsu Bappa yaci gaba da cewa muje ka karya nasan ba abinda kaci ya juya kenan ya hanqo Fateema cikin yanayin haiba da ribar aure a jikinta gonin Sha,awa da tausayi cikin mmk da tsantsar farin ciki ya iso gareta yace mamana Allah sarki mamana ya Sa hannu ya karbi jakarta cikin qaunar yarsa yace Alhamdulillah mamana yau innarki zata samu farin ciki yau zataji saukin kewarki dake damunta Fateema kam sai hawaye take zubdawa har suka isa cikin gida da farin cikin ya dauko abin zama ya shinfida musu a qarqashin bishiyar manqoro da dabine dake tsakar gidan yana mai kiran inna ta fito daga cikin kitchen tana riqe da aqoshi da sabon faifayi rufe dashi aiko ganin yarta guda daya tilo yau kam inna farin cikinta yaqi boyuwa da sauri ta iso gun ta tallabo Fateema ta zauna ta kalleta cikin tsatsar qauna tace mamana kenake gani ba mafarkiba tai dry ta fada jikinta cikin jin dadi tace inna kema kinyi kewata Amman shine kika qi zuwa ki ganni har tsawon lokacin nan bakijin lbr Na Bappa yai dry yace ai mukam kullum muna jin lbrinki kullum jumma,a sai mai gidanki yazo garin nan anan mike sallan jumma,a tare kinga yadda ya gyara mana rugarmu gashi har asibiti da masallacin jumma,a ya gina mana Hassan yai dry yace  Bappa kenan Na gina ko ka gina tunda kaqi barina nai da kudina kawai saida kasa naka inna tace ai ka kyautamin Dan Bappa yau ka kawomin mamana Bappa da kansa ya rinka kawo musu abinci Dan dama sun San Hassan zai zo komai an dafa mai abin da yakeso inna kam Tamkar zata hafiye yarta takeji

Haqiqa Fateema tayi mmkin sabo irin Na Bappa da Hassan sun zama uba da daa sat komai Na duniya sai sun shawarci juna duk yanzu Hassan ba jin kai din sai alkunya da qauna Bappa yace innar Fateema tashi mubasu gu su karya ta miqe suka tf  Fateema ta rinqa bubbude kwanukan abinci ba abinda babu a kwashi cike yake da zabbi Inna tamusu irin gashi sunan Na mutan daban Fulani ga daya kwanon kuma tuqeqqiyar shinka fashe da miyar danyar kubewa tasha man shanu ga naman rago mai zaqi da taushi ya daddage a ciki sai qoriyar damemmen nono da fura Dan asali gangariya sai daya koriyar kuma madaran shanunne tafashshe sai daya koryan kuma fruits ne cike sai kwanon Sha da yake cike da run sanyi da yake fitowa ta cikin dutsen lammunsu daga dai kwariyar kuma kunun nonon shanune da garin danyar shinkafa fari tas Hassan da kanshi ya samusu tare sukaci tai mmkin mijinta sosai yadda ya zage yake cin abincin Ya dauki damemmen nonon  da ludeyin duma mai kyau yasha zane ya rinqa Sha yana lumshe ido ta kalleshi tace dama kana cin abinci cikin son ran kane yace kamar Yaya tace toh gani nai sai mama tana saka dole ya danyi dry yace ai abinci Ammi Na da ummana da innata bana haufi a kai sukai dry

dama kullum in yazo sai sunje lambu tare da Bappa su kuma yi tatsar nono tare haka yauwa suka shirya tafiya aiko itama tace zata Bappa zai hanata yace ai bazaki iya tafiyarba Hassan yace abarta zasuje da mota haka sukaje yai ta daukarsu pictures cikin lambun sai garfe 1 suka dawo sukai shiri suka tf masallaci itako da innarta sukai ta hirar yaushe gamo             biyar dai dai suna ta hiratsu ya kalleta yace Fateema ki shirya mu tafi ko kinga yamma tayi ai a take sai hawaye tace Dan Allah Hammana ka barni ni sai Na huta yai shiru yana kallonta Bappa yace a a mamana tashi kibi mijinki kinji ko kinsan bana son taurin kai kibi umurnin mijinki Hassan ya kalleta yace aima yanxu bazaki kuma dadewa baki zoba inkin aihu dai zan kawoki kuma innama zataje ita dai sai hawaya badon tasoba suka tursasata ta bishi  Bappa yasa su gaini suka dauko jarakunan man shanu da qworen qwon zabbi da Na nono sai zabbin aka loda musu a mota ya hada mata mgnin  qafar ya bata tana kuka suka tafi haka ta rinqa rusa mai kuka a mota yai ta lallashi taki har suka isa cikin gombe kai tsaye sahara hotel ya wuce da ita  daukarta cidak yayi ya shige da ita har kan gado

Ta rinqa tureshi ya yajawota ya Dan matseta tai qara ya shafa cikinta ya lonqobar da kai cikin shogoba kamar yaro yace ayyah Habibati yau kadai a taimakamin tunda yau baby Na ta sakar miki qafa a tai maka a dagawa Abbanta qafa shima ya Dan samu nitsuwa da Sa,ida ya kara jawota jikinshi ya fara kiss inta  ta rinqa tureshi cikin shogoba da fushi tace ni dai ka barni Na gaji ya Dan kwanto jikinta yace plzz my Habibati wlh ina cikin matsi ki taimaka min Na tuba tace toh ni da qaton cikinnan ya zanmaka ya danyi dry yace ni dai bani ixini kawai ni  zansan yadda zanyi Na samu abina ya jawota ya jinginar da ita jikin gado cikin hikima ya samu gamsu ya rinqa sabbatu sai qarfe 11  suka isa gida aka shigar musu da tsarabarsu su Ammi da Umma sukai ta gdy ya bawa Abba ma saqonsa shima yaita gdy  

Yanzu dai ciki ya kai aihuwa ko yau ko gobe kuma qafa ta sake tada tsiyarta ba dama..

```Sai dai Fatan. Allahu rabbi ya sauki dukkan yan uwa musulmai lfy ya bawa kowa gajerar naquda```


By garkuwan fulani
[4/12, 1:52 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 51 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yau dai ta samu qafar da Dan sauqi har ta fito babban parlor ana Dan taba hira da ita Zubaida Na zaune daga gefenta duk mgnar da suke akan shirye shiryen auren zubai danne da Na Amir tun dazu Hassan ya shigo bayan gaisawa da sukayi bai sake cewa komai ba sai dai ya qurawa matarsa ido in ta kalleshi ya danyi murmushi  ya murza manyan idanunshi da sukayi ja suka qanaqce sai ya Dan kwanta jikin kujera ya shafa kwanceccen sajenshi ya Dan leshi lips
inshi sarai ta gane damuwarsa sai dai tayi kamar bata ganeba can ya danyi miqa da 😡 Hussain ya kalleshi cikin wasa yace kai doctor naga dai ba aikin dare kaiba jiya da zaka xo kai ta mana 😡 ya dan harareshi yace to sarkin Sa ido can dai dabara ta fado mai ya dauki phone enshi ya tura mata message kamar haka (ayyah Habibati ban sanki da hakaba bafa plzz ki tausa yawa Hammanki wlh Na kasa daurewa Na kasa sarrafa kaina ki ji tausayin mijinki kar nashiga wani hali ) ta karanta ta kalleshi ta share ya sake tura mata wani sai taqi karan tawama can dai sai ya miqe yace toh nikam sai da safe Dan ina da aikin safe ya kalleta ya danyi dry mugunta yace Fateema kizo muje ki bani pakalana Dan ina da buqatarsa yanxu aikinshi zanje nai ya qarisa mgn yana tsareta da ido tace ni kuma bata qarisaba ya katseta taso sauri nake Umma tace jeki bashi sai ki kwanta ki huta haka ta tashi da qyar take takawa tana shiga dakin

Ya jawota jikinshi ya mannamata kiss a lips enta ta Dan tureshi ta zauna bakin gado ya maso a hankali ya kai bakinshi cikin kunnenta ya rinqa huramata iska yana Dan mgn cikin rarrashi ayyah Habibati kiyi haquri wlh Na kasa sarrafa kai nane ki tausa yamin wata 2 fa ai nayi haquri a haka dai yaita mata zaqin baki har ya sameta ya kauda buqatarsa shi ya taimaka mata tai wonka ya shiryata sab sannan ya fita mama ta shigo Dan tunda cikin ya tsufa ta dawo gunta.. sun danyi hira da mama  har mama tai bacci itama ta kwanta

Tana Sa kanta kan pillow taji wani irin Abu ya tsikari ququnta da qafafunta ta Dan cije baki ta kwanta ajima kadan taji abin ya sake tsikarinta sai kuma taji ya Dan lafa har taji wani irin bacci mai dadi inko in ya tsikareta a firgice zata farka haka tai ta fama har zuwa 4:Am sai lkcin kuma ta rinqa jin wani irin fitsari da baya qarewa taje yanxu tana fitowa zata sakeji anyi kiran Assalatu ta shiga Dan tai fitsarin ta kuma yi alwala sai taga Dan jini kadan a jikinta a take taji wani irin sarawa da ququnta da cinyarta keyi ga wani irin amai da ya taho mata   cikin bacci mama taji kakarinta da sauri ta shiga toilet en ta taddata a ronqofe sai amai take da qyar tasamu ya Dan lfa mama tai sallah itako tana zaune tana ta faman jin azaba sai zufa keta keto mata tako ina mama Na idarwa ganin ta cikin yanayin naquda gadan gadan yasa ta fita da sauri taje ta sheidawa su Umma aiko a take suka nufi hospital Amir ke jansu sai mama da Umma tana tsakiyatsu Ammi kuma ta kira Hassan da su nazir ta sheida musu

A asibitin tun tuni doctors ke ta zirya a kanta ga naquda kama kama Amman aihuwa ta faskara ga aman da yaqi tsayawa ciwon qugu da qafafu kuma abin yaci tura Hassan kam al,amarin ya zarta tunaninsa

Yanxu qarfe 4:pm Amman har yanxu bata aihuba
Dr Halima ta fito cikin yanayin tausayi tace a gsky dr Hassan sai anyiwa dr Fateema c,s, Dan yanxu kam ga aihuwa tazo ita kuma qarfinta ya qare bata iya nishi gashi cikin ya fara haurawa Saman qirjinta Sa hannunka kawai muke so cikin rudani ya rinqa girgiza kanshi yana cewa a a insha Allahu baza a mata c,s, ba zata aihu da kanta gaba daya ya fita haiyacinsa ya rame lkci daya ya kasa koda shan ruwane idanshi yayi zuru zuru Dan firgita da tsoron halin da Habibatinshi zata kasance Umma ta kalleshi tace haba Hassan ai ko ba komai ma tausaya mata qarfinta ya qare kasa hannu a ceci rayuwarta insha Allahu ba abin da zai sameta Hussain ya karbi takaddar yada hannu yace dr Halima muje muyi aikinmu suka juya suka tf gaba daya sun gama shirin yimata aikin saura su fara kawai Hassan ya shiga tana ganinshi ta kamo hannunshi cikin murza kai tace Hammana kaga abin da nake gayamaka ko cikinan zai kasheni bazan iya haifarshiba.   da sauri ya rufe bakinta yace daina fadin haka insha Allahu zaki aihu lfy ba abinda zai sameki inaji ajikina ba abinda zai rabamu ta qara matse hannunshi tace Hamma a kiramin bappana xai bata amsa Dr Halima ta katsesu da cewan ya gyara za amata allurar da zai kashe zafi za,afara aikin ya qara sunkuyowa kanta daidai lkcin taji wani irin azabar da bata taba jiba sai amai ba qaqqautawa duk ta fita haiyacinta  gaba daya doctors en sukayi kanta cikin azaba taji wani irin nishi ta rinqa nishi ta qanqame Hassan ta mai wani irin riko su gaba daya basu lura da nishin da takeba sai jin kukan baby sukayi

Gaba daya suka xuba mata ido cikin mmk shi kuma Hassan tuni ya koma qasanta ya dauko baby ya macece fara tas bata da wani girma ya yanke cibiya ya miqawa Dr Halima ta fara gyara yar bayan baifi minti 15 sai ko amai kam ya dawo sabo fil yi take tana nishi sai ga wani Dan ta maida kanta kan pillow tana maida numfashi gaba daya suka dauki hamdala Hussain shine ya fita  ya yiwa su Umma albishir kan kace kobo zuriyar saraki sun cika da farin ciki Amir ya kira Ammi ya gaya mata sai Alhamdulillah take ta fadi tai alwala tai nfl ta godewa rabbi mai kyau ta da qari a can banqaren kuma har yaxu mahaifa taqi samuwa duk sunyi iya yinsu abin yaci tura Hassan kam gaba daya hankalinshi ya tashi Sam ko yaran bai samu damar ganinsuba duk ta fara birki cewa Dan sai wani sabon ciwo ya taso dr Halima ta maso Dan tayi dabarunsu Na likitoci ta fidda mahaifar tana dan tabata ta dago da sauri tace dr yarima harfa yanxu akwai wani babyn a cikinta sabon naquda take. gaba daya sun cika da mmk saiko ga naguda kam gadan gadan amai sabo ya taso yi take ba qaqqautawa ga baby ta kawo kai ita kuma uwa qarfi ya qare sai ta fara nishi sai tace Hamma nagaji bazan iyaba ya koma ta kanta ya rinqa shafa kanta dr Halima kuma Na shirn karbar baby cikin qarfafa mata guiwa suke cewa kiyi nishi ki daure sai ta danyi sai kuma ta maida kai tace bazan iyaba can ta Dan qara nishin har kan baby ya fito gaba daya sai kuma idanunta sukayi luuu ta maida kai cikin gajiya tace Hamma Ku ciremin xai kasheni ya Dan kalleta cikin kidima a ransa yace dole sai Na yimiki abinda baba so yasa Dan babbar yatsarsa ya danna bayan kunneta sai ga wata atishawa mai qarfi baby da mahaifar duk tare suka fado dr Halima tace Alhamudulallah komai yayi normal Hassan yace a a Halima ai ita a sume take bani ruwa da sauri ya fesa mata ruwan ta farfado cikin nitsuwa    cikin sauki aka gyara yaran da mahaifiyarsu aka kaisu inda zasu huta Hassan kam yaga gata da soyeyya agun yan uwansu farin cikin su bai misaltuwa gaba daya ma,aikatan asibitin sukaita tururuwar mishi barka a Daren sarki dasu waziri suka xo Ammi ma ta zo duk yan uwa sunyi hamdala ita  kam maijego  bacci gajiya kawai take da yan tagwayenta bata san abinda akeba

 Jinjinata a gareki qaunari sadidan a raina Anty Hafsat matar sherif.


By garkuwan Fulani
[4/12, 1:52 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 52 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

D'akin cike yake da y'an uwa da abokan arziqi da sukazo musu murnar samun qaruwa da ganin yan 3 Hassan dake zaune a gefenta runqume da ya macen daya dan kuma Umma Na riqe dashi sai daya da suka liqawa Fateema tana tirjewa ita a barta ta huta sai kusan karfe 10 aka dan watse saura Hassan ya bawa Amir key en motarsa yace yaje ya dauko mai wata yar roba mai cike da dabino mai kyau yaje ya dauko Hassan ya karba ya miqaqa Fateema yana klonta da qauna mai zurfi yace karbi tauna duk ki basu ruwan a bakinsu ta zura mai ido tace ni fa bacci nakeji kai ka basu mana....Umma tace a a Fateema karbi ki bawa yayanki hakan yana da fa,ida sosai kece uwa anfi bukatar ki basu domin bakin uwa kuma bayarwan yana da amfani Dan da izin Allah da zai kasance mai jin mgnar uwa  hakazali ka likitocin zamani sunyi ittifaqi duk abinci da Dan Adam keci sai yabi jini yabi jijiya kafin yaje ga qoqolwa Amman shi dabino kai tsaya qoqolwa yake tafiya kuma yanasa yara kaifin basira haqiqa da yawa iyaye suna sakaci da bama jarirensu ruwan dabino da zasu tauna da bakinsu.
Hassan yace gsky ne Umma ya miqamata ta karba ta tauna zata bawa Dan da yake hannuta din yace a a da babbar za,a fara haka kuma akayi duk ta basu Umma ta kalleta tace Fateema ki basu mama su fara tsotso Dan zai taimaka wurin jawo ruwa ta dago da sauri da zare 😳 tace tab Umma ni dai inajin tsoro Hassan yace babbar mgn me kike sonyi kenan tace a basu madara nifa bazan iya basu ba sunyi yawa
Abu kamar wasa taqi basu nono har aka sallamesu suka koma gida nanma anyi taqi fir innartama tazo Bappa ma yazo yaga yan jikokinshi inna kam tananan an hanata kowa ance ta haqura tai ko kwana 5 inyaso ta koma tunda ba kowa a gida.****

Yau kwanasu 3 Amman har yanxu basu samu nonon mahaifiyarsuba sai suita kuka sai dai a basu ruwan dumi in innarta tai kanta da fada sai su Umma su hanata a cewasu zata basu in nonunan suka isheta da nauyi da kukan yaran
Qarfe 4 dai dai su Hussaini da Nazir da Hassan en suka shigo dakin su samu Umma nata faman rarrashin yara suna ta tsala kuka inna nata fada ita ko tana zaune tai luf a kan gado ta Dan tura bakinta Hussaini ya karbi daya Dan Nazir ma ya karbi dayan shi kuma Hassan ya dauki ya macen sukai ta Dan jijjigasu Amman Sam sunqi shiru Hassan ya kalleta a raunane cikin lallashi yace Dan Allah kiyi haquri ki shayarda yayanki ki gafa yadda suke buqatar mamansu yunwa Na damunsu ta Dan kalleshi tace nifa wlh Hamma tsoro nakeji jiyama da inna tasa Na Dan samata a baki ita da ta fiye rakin wlh ta jamin da qarfi zafi kamar zanyi 😭 inna tace ai kema da haka aka shayarda ke ta fita tana ta fada
 maxan kam sun danyi bacci Amman ita macen sai kuka take Hassan ya tashi ya nufi dakin Amminshi ya shiga da slm tana zaune kan sallaya tana riqe da carbi yazo kusa da ita ya zauna runqume da babyn ya gaida Ammi ta kalleshi a nitse tace lfy kuwa meke damunta ya kalleta a raunane yace Ammi mamansu taqi ta basu nono yunwa sukeji Dan Allah Ammi muje ki mata mgn ya qarisa mgn cikin damuwa fuska a raunane ta danyi dry tace kai yaran zamani kai Sam baka jin kunyar yaran toh ai ita Fateema kunyace ke qara sata hakan ya kalli Ammi ya lonqobar da kai yace gsky Ammi bazan yardaba zata cutarmi da yara da kunyarta ta Fulani da mutanen daa ni dai muje ki mata mgn
 Ammi tai Dan murmushi tace toh ni meruwana badai Ku kunci abincin ba ya kalleta cikin sauri Dan yau dai Ammi ta nuna shi a matsayin danta mafi soyuwa har tana indai shi yaci ba matsala tanaiwa yayansa wasa yai dry cikin jin dadi yace muje dai Ammina suka futo a tare suna dry a parlor sukaci karo dasu Hassan Hussain ya kwashe da dry yace tab su Ammi manya yau hira ake da Dan fari harda dry Ammi tai sauri harararsa sukuma duk sukai dry

A dakin Ammi tai ta lallaba Fateema har ta yarda tace toh zan basu Amman kadan kadan zasu Sha cikin sauri Hassan yace eh mun yarda sai kuma ta noqe Ammi tace jeki wanke bakin nonon nanma ta noqe cikin fulakun Ammi ta gane kunyarta takeji sai ta fita ta ja musu qofar

Aiko da sauri ya matso gunta ya zuge zip din dake manne a gaban rigarta su 2 ko wanne yana kan saitin nono da kanshi yasa hannunshi ya fito da nonon ya dan kalleta cikin rarrashi yace qyara ki bata bakin nononma a wonke yake ba matsala ta qarbi yar ta Dan talla bota ta Dan sunkuyo ta miqa mata nono itako baby sai neman nonon take tanata raruma ta kasa bata ta kama Dan nonon sunan das dasu ba alamun kwanciya ta kalleshi fuska a shogobe tace Hamma kaga taki karba ko ni zan maida abina ya kalleta ido cikin ido da tsantasr qauna yace kiyi haquri bari Na koya miki ya Dan kara matsota yasa hannunshi ya kamo nono ya samata a baki aiko ta cabke ta fara zuqa dama nono ya ciko tab itako tai dan zillo tana yarfa hannu tace Hamma zafi zata ciremin bakin nono ya Dan hadata da baby ya runqumosu yace sorry my Habibati tinda dai Abbanta bai cire bakin a baya ba toh itama bazata cireba ya fada cikin wasa da zoleya ta rufe idanta Dan kunya haka yasa ta tabasu duka cikin hikima ya kuma yiwa yayansa huduba  kuma a ranan sarki ya shedawa Hassan da dukkan yan uwa cewa ran suna za,a nada wa Hassan sarautarsa...........

Taro yayi taro ran sunan kuma ran nadin sarautar yara sunci sunan Abba da Bappa sai Ammi ya macen Aysha Ammin kenan sai Aliyu Hydar sai Bappa abubakar Abii  duk yan uwa da abokan arziqi sun xo su Adda Mina mutan daura harda su maitamacy ikon rabbi ga kanawan dabo duk sunzo ga hajiyar SA Fiji itama tazo mutanen garin yabani ma sun zo yara sun sha kyautar garken shanaye da raquma da dawa kai fulle Yola kam bamu da iyaka mun biyo Farida dasu Yaya Bashir su Zubaida Amare da matar Amir sun tare a gidan tunda akai aihuwar Fulb'e gembu ma an faso yara sunsha suturu da kyaututuka little Ammi kam abin ba,a mgn Dan sonta azimun tasha yan kunnayen zinari da azurfa An watse taro lfy

Bayan 40 mai jego ta koma gidanta..

 By Garkuman Fulani
[4/12, 1:52 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Y'ar Fulani part 53 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

www.aishaaligarkuwa.blogspot.com

*************"""""""""""""**********

Bayan shekara   7 Nima Aysha sai yau Na dawo jihar Gombe misalin qarfe 4 motarmu ta shigo cikin garin bubayero gaba daya a gajiye nake Dan tfya ce mai nisa Na yi tun daga jihar Taraba tarabanma can cikin garin gembu tunda muka kama hanya ban bude data naba sai yanxu da muka iso cikin Gombe Na danja phone ena Na bude data Na a take naji saqonnin Na shigomin tako ina ina budewa ko Na samu qorafe qorafe mansu karatun yar Fulani ne sukafi yawa a cikin sakonnin kan cewa Na daina typing a yadda sukeso cewar ina jinkiri typing nandai naita basu haquri da kuma gayamusu uzurina Na kuma yi alqawarin yau dai zan leqa gidan sarki Hassan Dan sarki Aliyu jikan sarki abubakar naga wacce wainar ake toyawa toh masu karu Ku biyoni mu ganewa idanmu,,,,,,πŸ˜€πŸ“

Ina shiga gidan naji hayaniyar yara da Dan sowarsu da sauri Na qarisa cikin parlor da yasha gyara da kayan qawa da alatun da kayayyakin more rayuwa Parlor ne babba daga can gefe kuma dining table ne qawatacce cangefen dining en naga wata yar duma duma mata yar das da ita tana cikin sutura ta alfarma da ka ganta kaga jin dadi a fili   komai a jikinta das sai da Na zubamata πŸ‘€ sosai Na gano cewa Fateema ce  ga yan yara su 6 dayar yar babba kadan ita zata kai 8 year's sai wasu su 3 Kansu daya sunsha gyara sai saura biyun bazasu wuce 4 year  ba gaba daya sun kaceme sun rikita gun da hayaniya Duk sai zagaye parlor suke Abii nabin Ammi shi dai wlh sai ya rama shiko hydar ya kame sai murtuqe fuska yake da hancini Afreen kuma taya Ammi fadan take tana Ammi ki gudu kije gun mami zasu dokeki Ammi ta Dan tura baki tace Anty Afreen ko naje gun mami dukana zatayi cewa take Na fiye kaudi da masifa gashi Abbana bai shigoba kiyi sauri kizo mu gudu gun Ummi Afreen ta jawo hannuta zasu gudu kenan Abii ya tare gabansu yace hydar kazo mu rama aiko Ammi ta daddage ta tureshi ta gudu ta koma bayan Fateema maminsu kenan Hassan da tun dazu ya shigo yanata kallonsu sai murmushi yake aransa yace aha Ammina ko bananan zaki kwaci kanki Fateema ta kalli Ammi cikin tsawa tace Allah sai kin tsaya sun rama kaji fitinenniyar yarinya kin iya kalen mgn kuma kice kar a taba jikinki tace maza Abii zoka rama ta kalli Ammi tace kinsan shi kam sarkin miskilanci wlh in hydar ya kamaki zaki gane sai yanxu Hassan yai mgn yace maza Ammina gudo kizo gun Abbanki aiko ta kwaso a guje ya sunkuyo daidai tsawonta tasa hannu ta maqale wuyanshi ya tashi ya miqida ita ya kamo hannun Afreen yace yaki Ummana nasan ke zaki fadan gsky me ya hadasu ya dirata kan kujera ya zauna gefenta ya jawo Afreen yace Abii kuxo nan kunji duk suka taho tsakiyar parlon Fateema ta zauna gefe ta zuba musu ido tasan dai sai dai su Abii su hakura kawai Amir karami da Jaafar sukuma suka maqale jikin Fateema jafar Dan Na,ima ce matar Nazir sai Amir qarami shi kuma Dan da Zainab matar Hussain ta kuma aihuwane Fateema kam shiru bata kuma aihuwaba tun kan yan 3
Hassan ya kalli Afreen yace Ummana me ya hadasu fadan ? cikin sanyi da nitsuwarta tace Abba su suka tsokaneta fa Fateema tace kai Afreen fadi gsky fa ta Dan kalli Fateema tace Allako mami su sukayi tsokana ta juya gun Hassan tace Abba ka gani ko ta ture hular kanta da Na Ammi yan qananan kitson Kansu suka zubo kan kafadunsu sai sheqi gashin yake tace Ummi Na ta min kitso shine tace inje in kira Ammi itama a mata, toh ina kasan Ammi ita yarinyace tana kukan kitso ? ta fada da alamun tabbaya yace mata ehh sai kuma akai yaya,? Taci gaba da cewa shine da muka je su Abii suka bimu ana mata kitso suna ta mata dry hydar harda cewa wai ita raguwace ba abinda ta iya sai sokanci da kaudi Ummi tai ta musu fada subari sukaqi shine ita kuma da ta tashi ta watsa musu ruwa muka gudu gun momyn jafar Na,ima kenan.Ammi tai maza ta daga yan sawayenta masu kama dana Fateema sak tace Abbana kalli momy kuma ta mana qunshi ya Dan kalli qafansu ita da Afreen yace gsky kunyi kyau Ummi da momy sun kyauta toh mami kuma maita muku ya fada yana kallon Fateema ya Dan kashemata ido ya kwntar da kai yana furza numfashi Ammi ta katseshi a tafiyar da yafara nisa cikin buqatar matarsa,,,,,, tace cikin shogoba tab mami kam wonka ta mana kuma ni kam Abbana kumfa ta samin a idona shine Dan nayi ihu ta dirkamin dundu abaya kamar zata karyani su hydar suka min dry niko Na rama a kansu *** Hassan ya danyi dry cikin nishadi da tsantsar qaunar yayansu gaba daya Fateema ta Dan kalleshi cikin salon  kana son kai yace kiyi mgn mana kinyi shiru ni dai nasan Ammina bata Neman tsokana  ta miqe cikin Dan fushi ta nufi gunsu zata cabko Ammi tana cewa kaji yarinya ina zaune zaki min sharri ganin haka Ammi tace wayyo Abbanna mami ta karyani ya danyi dry mai sauti yace kai Ammina batama isomu bafa ya sauqeta ta bayan kujerar da yake zaune yace maza duk Ku gudu gun babanku Hussain kenan zai kaiku garin yabani aiko duk sukayi waye a guje Ammi Na cewa nice zan zauna agaba hydar yace kaji maiyar mota da son zama a gaba sai son yawo kamar kaza, tace oho dai ba,arama ba,,,,,,,

Suna fita ya jawo Habibatinshi jikinshi ya runqumeta yayi ajiyar zuciya ya dago kanta ya zuba mata ido yace,,,,,

By Garkuwan Fulani
[4/12, 1:52 PM] Garkuwa Ali Aysha: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Y'ar Fulani part 54 Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Yace Habibati kinyi shiru ta Dan dago ta kalleshi tace gsky Hammana kana son kai kana nuna babbanci komai Adai tai bata laifi su Abii ko sune da gsky baka basu gsky yarsu yarinya ga shegen kaudi batajin mgn ni gsky zan shiga ramawa bayin Allah ya dan kamota ya rungume abarsa yace kai Fatima ai ya kamata ki gane itafa Ammi itace babba kuma ita macece Mae rauni ce ita su mazane dole in koyamusu haquri da mace kuma dole in nuna musu mace uwace yar a lallaba kuma mace mae raunice abin a tausayawa dole in godamusu wahala a kan mace karsu girma basu San wahala a kan mace ba su zo suna horuwa da girmansu kamar yadda Abbana ya horani a kanki Fatina ta Dan kalleshi cikin salon so da qauna tace gsky Hammana duk da haka kafi son Ammi wlh ya Dan kara mannata jikinshi ya rinqa shafa gadon bayanta a hankali ya sake daqo ganta ya daura hancishi kan nata yana Dan gogawa a hankali ya Dan lumshe idonsa ya bude a hankali atake idonsa suka rine sukai jaa ya Dan zaro harshenshi ya Dan lashi lips enta cikin sarqewar murya da jinta kasan pakala yake buqata yace Ammina Ammina Fateema dole naso Ammina fiye da sauran 'yayana Ammina ita Na fara fitarwa daga jikina Na baki kika rainama Na ita Ammina ita Na fara gani a duniya a matsayin gudan jininah Ammina ita ce mai sunan mahaifiyata Ammina itace take gwadamin yarintarki a baya da ban ganiba fuskar Amina fuskarkice jikinta irin naki sak qafarta irin taki tafiyarta mgnarta sakalcinta shogobarta kaudinta da tsiwarta sak irin taki ta yarinta Fateema kin manta yarintarki ko toh ni ban manta ba bazan kuma manta ba kin manta wata rana da yamma a kan hanyar dadin kowa kin mata tsiwar da kikamin ta Dan tsune kanta a girjinshi alamar πŸ™ˆ ya tallabo kanta yace  i love you my baby Zahra ta Dan dago tace cikin kasala Dan muryarsa da Solon yadda yake mgn da yadda yake mata itama tuni ta fara darso pakala a ranta kai Hamma wai baby da girmana πŸ˜ŽπŸ˜€ ya Dan yin kissing inta a habarta ya sunkuyo ya dagota tsaf ya nufi daki da ita yana cewa girma ai sai dai su Hydar suga girmanki Amman banda Abbabsu kam Dan nikam har abada a yarinya danya caraf nake ganinki dai dai lokacin ya direta kan gado ya jawo blanket ya Dan rufesu ya Dan ronqofo kanta yace cikin tsantsar qaunar ta kin manta wasu darare guda biyu da suka wuce kin manta abin da nai miki a dakin nan da kuma can bedroom ena kin manta nine Na karbi quruciyarki kin manta a hannuna kika girma ni Na maidaki cikekkiyar mace cikin sanyin murya tace ya isa haka Na tuna cikin hikima ya zira harshenshi cikin bakinta ya rinqa sarra fata sai bayan wani Dan lokaci ya Dan samu ya iya furta mgn yace Fateema kiyi Addu,a Allah yasa yau zan samawa Ammina qanwa  ta Dan narke a jikinshi tace Hammana zaka tayani naqudane yadanyi murmushi lokacin da ya jamusu borgo yace kiyi shiru kar Garkuwa ta jiki kinsan ta da son ganin qoqof Dan naga yauma daga gembu ta dawo ko suwa ta leqo kuma oho cikin muryar rada tace su yaya Ahmad da Hamma Yusuf da yaya Adam dasu Aysha sai Amira ta leko kuma kwananan zata turawa masu karatu,,,,,,,,,,,πŸ˜ŽπŸ˜€πŸ˜œ
Alhamdulillah ala kulli halin....
GAISUWATA gareku yan uwana qawayena yayuna qannena Aminaina iyayena fatan Alkhairi ga dukkan yan uwa musulmai ban manta dakeba Fatima
Kema kina raina takwarata Aysha Aliyu Tsamiya 😘😍 group's da yawa Na gaidaku yan garko group😘😍 hakazali group en rayuwa mata a musulunci kuma 😘😍  INA Alfahari daku yan group en TABITAL FULAKU😘😍  Kema Asma,u Ahmad 😘 members Na gzrin gobe alkiyama fatan Alkhairi a gareku group en all pl😍😘 kai dama duk group en da ban ambataba group en Dan gyarankanmu iyaye HmmmπŸ˜œπŸ˜πŸ˜˜πŸ˜€

 Mai Adashe's family jina abin alfaharina 😍😘 Allah ya qaramana zumunci da qaunar juna

MAGANIN naquda ko ince zaqi  duk dai dayane  mata mu gwoda sai dai kuma matsalar wasu itacen bansan sunan su da hausa ba yar uwa dazaran kina da ciki ki samu itatuwannan 1 cediya 2 durmi sai barma gada shi dai bansan ya ake cemai da hausaba sai xobo mai kyau ki aje sai cikin ya shiga wata 7 Ku rinka tafasawa kina Sha da zaran cikin yakai  wata 8 sai ki bari sai randa kikaji naquda Ki tafasa kiyitasha da ixinin Allah zaki aihu wani bai saniba wlh mu gwada yan uwana Allah yasa mu dace,,,,,

YAFIYA TAFIYA YAFIYA ina Neman yafiyarku yan uwana mace ko namiji babba ko yaro Wanda nasani da Wanda ban saniba Wanda Na taba mgn da ita da wacce ban taba mgn da itaba Dan Allah in akwai wacce Dan lbr nan ya batawa rai ta gafarceni banyi da niyar batawa kowa ba wannan Dan lbr qirqirane banyi da wataba ban kuma dauki lbrin wata ko waniba ni kuma ban yarda a sarrafamin nawa ta wata tsigarba ni Na yafewa kowa
Sai mun hadu a karo Na gaba  inanan taho muku da

(```MI WASMITI```) ma,ana
 *(nayi nadama)*


By garkuwan FulaniπŸ„πŸ“
Share:
Powered by Blogger.

Contact Form

Name

Email *

Message *